• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shari’ar Musulunci Ba Ta Amince Da Gwajin DNA Don Tabbatar Da Nasaba Ba —Shugabar FIDA

by Mustapha Ibrahim
3 years ago
DNA

Shugabar kungiyar matan lauyoyi (FIDA) ta kasa reshan Jihar Kano, Baristar Bilkisu Ibrahim Sulaiman ta bayyana cewa shari’ar Musulunci na da hanyar tabbatar da nasaba ba ta hanyar kwajin DNA.

Ta ce a cikin takardar da babban magatakardar kotunan daukaka kara ta shari’ar Musulunci da ke Kano, CR Abubakar Haruna Khalid ya gabatar, wanda alkali Isah Idris Makoda ya wakilta, ya tabbatar mana da cewa gwajin jini na kimiyar zamani, da ake yi wanda ake kira DNA, shari’ar Musulunci ba ta aminci da shi ba a mastayin hanyar tabbabar da nasabar jini.

  • Kotu Ta Tsare Hamshakin Dankasuwa Kan Zargin Yi Wa Karamar Yarinya Fyade

Baristar Bilkisu ta bayyana hakan ne a lokacin da take karin haske ga ‘yan jarida bayan bude taron horar da mata lauyoyi na rana daya da Baristar Saidu Tudun Wada ya dauki nauyin wannan horo ga mata lauyoyi kan yadda za su kara fahimtar matsalar warware shari’u da suka shafi aure da saki da neman haki na ciyarwa ko raino a kotuna, bayan an yi sakin aure da sauran matsaloli makamantan wadanan da suke faruna yau da kullom.

Shi ma wakilin CR Abubakar Alkali Isah Idris Makoda, ya ce a kotunan shari’ar Musulunci ba a aiki da gwajin kimiya na jini na DNA a matsayin hanyar tabbatar da nasaban da ga ubansa, domin abu ne na likitoci da suke kira ahlil basari.

Ya ce, “Mu a shari’ar Musulunci da muke aiki da mazahabar Malikiya ba ma aiki da wannan, akwai ayoyi uku a Alkurani da suka fayyace yadda ake gane nasabar da ga ubansa.

LABARAI MASU NASABA

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

“Idan miji ya saki matarsa sai ta haihu bayan wata biyar da kwana 25 ko wata shida, to dansa ne a shari’ance shi ne mafi karancin lokaci da za a danganta da ga ubansa. Haka kuma idan miji ya saki matarsa ta haihu kafin shekara biyar, to dansa ne idan bai zo da shaidar ta yi wani auran ba, wannan shi ne abin da shari’ar Musulunci ta sani amma ba ta yadda gwajin DNA.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya
Labarai

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

October 10, 2025
Nijeriya
Labarai

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Next Post
An Kaddamar Da Tsarin Biyan Kudi Na Zamani Tsakanin Rwanda Da Sin

An Kaddamar Da Tsarin Biyan Kudi Na Zamani Tsakanin Rwanda Da Sin

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 10, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Birnin Tarayya Zai Taimaka Da Tara Kudin Shiga Daga Fannin Da Bai Shafi Mai Ba — Dantsoho

October 10, 2025
Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

October 10, 2025
peter

Peter Obi Ya Bukaci INEC Ta Tabbatar Da Shaidar Karatun Dan Takara Kafin Shiga Zabe

October 10, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

October 10, 2025
Jonathan

Maƙiyan Jonathan Ne Kaɗai Za Su Zuga Shi Ya Fito Takara A 2027 – Oshiomhole

October 10, 2025
Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

October 10, 2025
Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

October 10, 2025
Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

October 10, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

2027: INEC Ta Nemi A Gaggauta Amincewa Da Ƙudirin Sake Fasalin Tsarin Zaɓe

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.