• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shari’ar Musulunci Ba Ta Amince Da Gwajin DNA Don Tabbatar Da Nasaba Ba —Shugabar FIDA

by Mustapha Ibrahim
3 years ago
in Labarai
0
Shari’ar Musulunci Ba Ta Amince Da Gwajin DNA Don Tabbatar Da Nasaba Ba —Shugabar FIDA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugabar kungiyar matan lauyoyi (FIDA) ta kasa reshan Jihar Kano, Baristar Bilkisu Ibrahim Sulaiman ta bayyana cewa shari’ar Musulunci na da hanyar tabbatar da nasaba ba ta hanyar kwajin DNA.

Ta ce a cikin takardar da babban magatakardar kotunan daukaka kara ta shari’ar Musulunci da ke Kano, CR Abubakar Haruna Khalid ya gabatar, wanda alkali Isah Idris Makoda ya wakilta, ya tabbatar mana da cewa gwajin jini na kimiyar zamani, da ake yi wanda ake kira DNA, shari’ar Musulunci ba ta aminci da shi ba a mastayin hanyar tabbabar da nasabar jini.

  • Kotu Ta Tsare Hamshakin Dankasuwa Kan Zargin Yi Wa Karamar Yarinya Fyade

Baristar Bilkisu ta bayyana hakan ne a lokacin da take karin haske ga ‘yan jarida bayan bude taron horar da mata lauyoyi na rana daya da Baristar Saidu Tudun Wada ya dauki nauyin wannan horo ga mata lauyoyi kan yadda za su kara fahimtar matsalar warware shari’u da suka shafi aure da saki da neman haki na ciyarwa ko raino a kotuna, bayan an yi sakin aure da sauran matsaloli makamantan wadanan da suke faruna yau da kullom.

Shi ma wakilin CR Abubakar Alkali Isah Idris Makoda, ya ce a kotunan shari’ar Musulunci ba a aiki da gwajin kimiya na jini na DNA a matsayin hanyar tabbatar da nasaban da ga ubansa, domin abu ne na likitoci da suke kira ahlil basari.

Ya ce, “Mu a shari’ar Musulunci da muke aiki da mazahabar Malikiya ba ma aiki da wannan, akwai ayoyi uku a Alkurani da suka fayyace yadda ake gane nasabar da ga ubansa.

Labarai Masu Nasaba

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

“Idan miji ya saki matarsa sai ta haihu bayan wata biyar da kwana 25 ko wata shida, to dansa ne a shari’ance shi ne mafi karancin lokaci da za a danganta da ga ubansa. Haka kuma idan miji ya saki matarsa ta haihu kafin shekara biyar, to dansa ne idan bai zo da shaidar ta yi wani auran ba, wannan shi ne abin da shari’ar Musulunci ta sani amma ba ta yadda gwajin DNA.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kakaki: Kasar Sin Wuri Ne Da Ya Dace Da Zuba Jari

Next Post

An Kaddamar Da Tsarin Biyan Kudi Na Zamani Tsakanin Rwanda Da Sin

Related

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi
Manyan Labarai

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi

45 minutes ago
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil
Manyan Labarai

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

2 hours ago
Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano
Manyan Labarai

Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

12 hours ago
Gwamnan Katsina Ya Dawo Gida Domin Ziyara Ga Al’ummar Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Malumfashi
Labarai

Gwamnan Katsina Ya Dawo Gida Domin Ziyara Ga Al’ummar Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Malumfashi

14 hours ago
Nijeriya Za Ta Ɗaukaka Da Fasahar Ƙere-ƙere Da Tattalin Abinci – Tinubu
Labarai

Nijeriya Za Ta Ɗaukaka Da Fasahar Ƙere-ƙere Da Tattalin Abinci – Tinubu

16 hours ago
Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 
Manyan Labarai

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

19 hours ago
Next Post
An Kaddamar Da Tsarin Biyan Kudi Na Zamani Tsakanin Rwanda Da Sin

An Kaddamar Da Tsarin Biyan Kudi Na Zamani Tsakanin Rwanda Da Sin

LABARAI MASU NASABA

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi

August 28, 2025
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

August 28, 2025
Tallafin Walwalar Jama’a: Yadda Gwamnatocin Biranen Kasar Sin Ke Jifan Tsuntsu Biyu Da Dutse Daya

Tallafin Walwalar Jama’a: Yadda Gwamnatocin Biranen Kasar Sin Ke Jifan Tsuntsu Biyu Da Dutse Daya

August 27, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Cinikayyar Ayyukan Hidimomi Masu Inganci

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Cinikayyar Ayyukan Hidimomi Masu Inganci

August 27, 2025
Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

August 27, 2025
Adadin Cinikayyar Sin Da Kasashen Kungiyar SCO Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Adadin Cinikayyar Sin Da Kasashen Kungiyar SCO Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 27, 2025
Jimilar Darajar Hada-Hadar Shige Da Fice A Fannin Bayar Da Hidimomi Ta Kasar Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 3.9 A Rabin Farko Na Shekarar Bana

Jimilar Darajar Hada-Hadar Shige Da Fice A Fannin Bayar Da Hidimomi Ta Kasar Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 3.9 A Rabin Farko Na Shekarar Bana

August 27, 2025
Gwamnan Katsina Ya Dawo Gida Domin Ziyara Ga Al’ummar Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Malumfashi

Gwamnan Katsina Ya Dawo Gida Domin Ziyara Ga Al’ummar Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Malumfashi

August 27, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Kiran Shiga Tattaunar Kwance Damarar Nukiliya Tare Da Amurka Da Rasha

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Kiran Shiga Tattaunar Kwance Damarar Nukiliya Tare Da Amurka Da Rasha

August 27, 2025
Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

August 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.