• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shekaru 75 Masu Albarka

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Shekaru 75 Masu Albarka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gobe ke bikin cika shekaru 75 da kafuwar jamhuriyar jama’ar kasar Sin, a wadannan shekaru 75 da suka gabata, karkashin jagorancin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin (JKS), al’ummar Sinawa sun yi nasarar juyin juya halin demokradiyya, kuma sun kai matsayin da za su iya tantance makomarsu. Sai dai kuma a wannan shekarar, Dean Acheson, sakataren harkokin wajen Amurka na lokacin, a kokarin yin bayani kan musabbabin juyin juya halin kasar Sin, ta hanyar nazarin yanayin tattalin arziki da akidar kasar Sin, ya danganta juyin juya halin da abubuwa biyu wato “yawan jama’a” da “kwararar sabbin ra’ayoyi daga yamma”. Canki cankar Acheson na “yawan jama’a” ba ya da tushe. Saboda a tarihi, duk inda aka yi zalunci da cin zarafi, to dole a fuskanci turjiya, ko da yake siffofi da hanyoyin wannan turjiya na iya bambanta amma wannan ita ce mahangar tarihi.

 

Juyin juya halin dimokradiyya ta kasar Sin ya ruguje tsohon tsari da samar da wata sabuwar al’umma da za ta mallaki kasarta wadda za ta tsaya da kafafunta kuma da mutunci, kuma ita ce jigon ci gaban kasar. Kamar yadda gwamnatin kasar Sin ta sha nanata cewa, dan Adam ya fi komai daraja a duniya. Kuma karkashin jagorancin jam’iyyar JKS, muddin akwai mutane, za a iya samar da kowane irin abin al’ajabi.

  • ICPC Ta Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa da Wata Hukuma A London
  • Me Ya Sa Sin Da Sauran Kasashen Duniya Ke Cin Moriya Tare a Cikin Shekaru 75 Da Suka Gabata Tun Kafuwar Sabuwar Kasar Sin?

Tun daga shekarar 1949, jam’iyyar JKS ta jagoranci al’ummar kasar wajen gaggauta farfado da tattalin arzikin kasa, wanda tsohuwar gwamnatin ta yi wa illa sosai. Duk da kasancewarta kasa mai girma da talauci mai yawan jama’a, kasar Sin ta samu ci gaba sosai wajen bin tsarin gurguzu, inda ta fara aiwatar da ayyukan gina kasar bisa tsarin gurguzu, wadanda suka shafi aikin gona na zamani, da masana’antu, da tsaron kasa, da kimiyya da fasaha.

 

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Tun kafin kaddamar da manufar yin gyare-gyare da bude kofa ga waje a shekarar 1978, kasar Sin ta yi nasarar kafa tsarin tattalin arzikin masana’antu da na kasa mai cin gashin kansa a hankali. Kuma ta ci gaba da zurfafa gyare-gyare a fannin tattalin arziki, yayin da take ci gaba da yin gyare-gyare a harkokin mulki, da al’adu, da al’umma, da dai sauransu bisa tsarin gurguzu. A ko da yaushe ci gaban kasar Sin ya kasance yana da alaka da duniya, kamar yadda ci gaban duniya ke bukatar kasar Sin. Kasar Sin ta yi matukar tasiri a tarihin ci gaban bil Adama. Kuma ta kasance muhimmin karfi na ciyar da dan Adam gaba. (Mohammed Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

ICPC Ta Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa da Wata Hukuma A London

Next Post

Amurka Ce Za Ta Yi Fama Da Mummunan Tasirin Tallafin Da Take Bayarwa Ga Neman ‘Yancin Taiwan

Related

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

11 hours ago
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana
Daga Birnin Sin

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

12 hours ago
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 
Daga Birnin Sin

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

13 hours ago
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

14 hours ago
An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu
Daga Birnin Sin

An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu

2 days ago
Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin

2 days ago
Next Post
Amurka Ce Za Ta Yi Fama Da Mummunan Tasirin Tallafin Da Take Bayarwa Ga Neman ‘Yancin Taiwan

Amurka Ce Za Ta Yi Fama Da Mummunan Tasirin Tallafin Da Take Bayarwa Ga Neman ‘Yancin Taiwan

LABARAI MASU NASABA

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.