• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Kano Pillars Za Ta Dawo Hayyacinta?

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Shin Kano Pillars Za Ta Dawo Hayyacinta?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo yanzu za’a iya cewa kallo ya koma sama domin ganin halin da kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars zata tsinci kanta bayan da gwamnatin Kano ta samar da shugabancin gudanarwar kungiyar.

Gwamnatin jihar Kano ta nada shugabannin riko na Kano Pillars da za su ja ragamar kungiyar kuma Babangida Little ne zai ja ragamar shugabancin Pillars din da taimakon mambobi 12, don mayar da kungiyar gasar Firimiya ta kasa.

  • Forest Na Neman Iheanacho

Pillars wadda ake yi wa taken “Sai Masu Gida” na buga karamar gasar kwallon kafa ta Najeriya, bayan faduwar ta daga Firimiya a bara sakamakon rashin tabuka abin arziki a kakar data gabata.

Tuni aka gabatar da shugabannin, kuma sun karbi ragamar aiki da nufin ciyar da kungiyar gaba kuma gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa a shirye take wajen ganin an dawo da kungiyar matakin da aka santa a baya.

Jerin mambobin da za su ja ragamar Kano Pillars.
1. Babangida Little, Chairman
2. Garba Umar, Member
3. Naziru Aminu Abubakar, member
4. Bashir Chilla, member
5. Ali Nayara Mai Samba, member
6. Shuaibu Ibrahim Doguwa, member
7. Rabiu Pele, member
8. Muhammed Danjuma, member
9. Sabo Chokalinka, member
10. Abba Haruna (Dala FM), member
11. Engr. Usman Kofar Na’isa
12. Yakubu Pele, member
13. Comrade Sani Ibrahim Coach, Secretary
Kano Pillars tana buga gasar Super Eight, wadda za ta ba ta damar samun gurbin komawa babbar gasar firimiya ta kasa kuma ana ganin kungiyar zata iya samun tikitin komawa babbar gasar.

Labarai Masu Nasaba

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

An kafa kungiyar Kano Pillars ne a shekarar 1990, kuma ta lashe Firimiya guda hudu, sannan ta zo ta biyu a kakar wasa ta 2009 zuwa 2010, ta kuma dauki FA Cup biyu da kuma Nigerian super cup a 2008.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Himmatu Wajen Warware Matsalolin Da Kasashe Masu Tasowa Ke Fuskanta

Next Post

‘Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

Related

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau
Wasanni

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

4 days ago
Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 
Wasanni

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

4 days ago
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

7 days ago
Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro
Wasanni

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

7 days ago
PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 
Wasanni

PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 

1 week ago
UEFA: Inter Milan Ta Yi Wa Barcelona Kancal
Wasanni

UEFA: An Kai Ruwa Rana Yayin Da Inter Ta Koro Barcelona Gida

1 week ago
Next Post
‘Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

'Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

LABARAI MASU NASABA

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.