• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Kano Pillars Za Ta Dawo Hayyacinta?

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
Kano Pillars

Kawo yanzu za’a iya cewa kallo ya koma sama domin ganin halin da kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars zata tsinci kanta bayan da gwamnatin Kano ta samar da shugabancin gudanarwar kungiyar.

Gwamnatin jihar Kano ta nada shugabannin riko na Kano Pillars da za su ja ragamar kungiyar kuma Babangida Little ne zai ja ragamar shugabancin Pillars din da taimakon mambobi 12, don mayar da kungiyar gasar Firimiya ta kasa.

  • Forest Na Neman Iheanacho

Pillars wadda ake yi wa taken “Sai Masu Gida” na buga karamar gasar kwallon kafa ta Najeriya, bayan faduwar ta daga Firimiya a bara sakamakon rashin tabuka abin arziki a kakar data gabata.

Tuni aka gabatar da shugabannin, kuma sun karbi ragamar aiki da nufin ciyar da kungiyar gaba kuma gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa a shirye take wajen ganin an dawo da kungiyar matakin da aka santa a baya.

Jerin mambobin da za su ja ragamar Kano Pillars.
1. Babangida Little, Chairman
2. Garba Umar, Member
3. Naziru Aminu Abubakar, member
4. Bashir Chilla, member
5. Ali Nayara Mai Samba, member
6. Shuaibu Ibrahim Doguwa, member
7. Rabiu Pele, member
8. Muhammed Danjuma, member
9. Sabo Chokalinka, member
10. Abba Haruna (Dala FM), member
11. Engr. Usman Kofar Na’isa
12. Yakubu Pele, member
13. Comrade Sani Ibrahim Coach, Secretary
Kano Pillars tana buga gasar Super Eight, wadda za ta ba ta damar samun gurbin komawa babbar gasar firimiya ta kasa kuma ana ganin kungiyar zata iya samun tikitin komawa babbar gasar.

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

An kafa kungiyar Kano Pillars ne a shekarar 1990, kuma ta lashe Firimiya guda hudu, sannan ta zo ta biyu a kakar wasa ta 2009 zuwa 2010, ta kuma dauki FA Cup biyu da kuma Nigerian super cup a 2008.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 
Wasanni

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

October 15, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo
Wasanni

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars ₦9.5m, Ta Rage Mata Maki 3 Da Ƙwallaye 3
Wasanni

NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars ₦9.5m, Ta Rage Mata Maki 3 Da Ƙwallaye 3

October 13, 2025
Next Post
‘Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

'Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

October 16, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

October 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

October 16, 2025
Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

October 16, 2025
Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.