ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Kano Pillars Za Ta Dawo Hayyacinta?

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
Kano Pillars

Kawo yanzu za’a iya cewa kallo ya koma sama domin ganin halin da kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars zata tsinci kanta bayan da gwamnatin Kano ta samar da shugabancin gudanarwar kungiyar.

Gwamnatin jihar Kano ta nada shugabannin riko na Kano Pillars da za su ja ragamar kungiyar kuma Babangida Little ne zai ja ragamar shugabancin Pillars din da taimakon mambobi 12, don mayar da kungiyar gasar Firimiya ta kasa.

  • Forest Na Neman Iheanacho

Pillars wadda ake yi wa taken “Sai Masu Gida” na buga karamar gasar kwallon kafa ta Najeriya, bayan faduwar ta daga Firimiya a bara sakamakon rashin tabuka abin arziki a kakar data gabata.

ADVERTISEMENT

Tuni aka gabatar da shugabannin, kuma sun karbi ragamar aiki da nufin ciyar da kungiyar gaba kuma gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa a shirye take wajen ganin an dawo da kungiyar matakin da aka santa a baya.

Jerin mambobin da za su ja ragamar Kano Pillars.
1. Babangida Little, Chairman
2. Garba Umar, Member
3. Naziru Aminu Abubakar, member
4. Bashir Chilla, member
5. Ali Nayara Mai Samba, member
6. Shuaibu Ibrahim Doguwa, member
7. Rabiu Pele, member
8. Muhammed Danjuma, member
9. Sabo Chokalinka, member
10. Abba Haruna (Dala FM), member
11. Engr. Usman Kofar Na’isa
12. Yakubu Pele, member
13. Comrade Sani Ibrahim Coach, Secretary
Kano Pillars tana buga gasar Super Eight, wadda za ta ba ta damar samun gurbin komawa babbar gasar firimiya ta kasa kuma ana ganin kungiyar zata iya samun tikitin komawa babbar gasar.

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

An kafa kungiyar Kano Pillars ne a shekarar 1990, kuma ta lashe Firimiya guda hudu, sannan ta zo ta biyu a kakar wasa ta 2009 zuwa 2010, ta kuma dauki FA Cup biyu da kuma Nigerian super cup a 2008.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 
Wasanni

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

November 11, 2025
‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina
Wasanni

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

November 11, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL
Wasanni

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Next Post
‘Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

'Yadda Za Ku Gyara Kuskuren Da Kuka Yi A Sakon Whatsapp

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

November 11, 2025
Jakadun Kasashen Waje: Shirin Raya Kasa Na 15 Na Sin Na Dauke Da Kyakkyawan Sako

Jakadun Kasashen Waje: Shirin Raya Kasa Na 15 Na Sin Na Dauke Da Kyakkyawan Sako

November 11, 2025
APC

Sauya Sheƙa: Yadda APC Ke Ci Gaba Da Hamɓarar Da Jam’iyyun Adawa A Majalisa

November 11, 2025
An Kaddamar Da Babbar Hanyar Mota Da Sin Ta Tallafa Wajen Ginawa A Namibia

An Kaddamar Da Babbar Hanyar Mota Da Sin Ta Tallafa Wajen Ginawa A Namibia

November 11, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

Kotu Ta Sake Hana PDP Gudanar Da Babban Taronta Na Ƙasa

November 11, 2025
‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

November 11, 2025
Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

November 11, 2025
HOTUNA: Yadda Gobara Ta Ƙone Shaguna 25 A Kasuwar Singa A Kano

HOTUNA: Yadda Gobara Ta Ƙone Shaguna 25 A Kasuwar Singa A Kano

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

November 11, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.