• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shirin Tallafinmu Ga Nijeriya A 2025 Zai Kai Ga Asalin Mabukata – Wakilin MDD

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
10 months ago
MDD

A ranar 23 ga Janairun 2025, za mu kaddamar da Shirin Bukatun Jama’a (HNRP) na 2025. Shirin ya shafi mutane miliyan 3.6 daga cikin wadanda suka fi fama da rauni a jihohin Borno, Adamawa da Yobe (BAY), inda ake bukatar tallafin Dala miliyan 910.2.

 

Shirin HNRP a Nijeriya na 2025, na da nufin tallafawa wadanda kalubalen rikice-rikice ya fi shafa a kasar da ke bukatar agajin gaggawa.

  • Dole Mu Bai Wa Matasan Nijeriya Dama A 2027 – Bafarawa
  • NAPTIP Ta Ceto ’Yan Mata 9 Masu Juna Biyu A Abuja

Wakilin Majalisar Dinkin Duniya a Nijeriya,  Muhammad Fall ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar, inda ya kara da cewa,  “daga abin da ya shafi yin hijira da ke haifar da rikice-rikice zuwa wani yanayi, karancin abinci, da barkewar cututtuka, Nijeriya na ci gaba da fama da matsalolin da ke dagula albarkatu da ayyukan jin kai.”

 

LABARAI MASU NASABA

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Duk da haka, wadannan kalubalen suna ba da damar sake tunani, gyara, da daidaita kokarinmu don samun ingantaccen sakamako, mai tasiri da dorewa.

 

Fall ya ce, “tsarin HNRP na Nijeriya a 2025 tsari ne da aka samar da nufin magance wadannan rikice-rikice masu yawa. Kimanin ‘yan Nijeriya miliyan 33 ne ke fuskantar matsalar karancin abinci, yayin da yara miliyan 1.8 ke fuskantar barazanar rashin abinci mai gina jiki, da kuma milyoyin da suka rasa matsugunansu a fadin kasar.

 

“Rikicin da ke faruwa a Nijeriya ya samo asali ne daga rikice-rikice da suka shafi tabarbarewar tattalin arziki da sauyin yanayi. Jihohin BAY dai na ci gaba da zama kan gaba, inda mutane miliyan 7.8 ke da da bukatar agajin gaggawa.

 

“A lokaci guda kuma, bala’o’i masu alaka da sauyin yanayi, irin su mummunar ambaliyar ruwa na 2024, sun lalata gidaje, filayen noma, da muhimman ababen more rayuwa.

 

“A karshe, shirin yana kokarin raba hanyoyin samun kudi. Hanyoyin ba da tallafi, sabbin hanyoyin da suka hada da hada hannu da kamfanoni masu zaman kansu da tsare-tsaren da gwamnati ke jagoranta, hakan na da matukar muhimmanci wajen cike gibin da ake da shi,” in ji shi

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga
Labarai

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya
Manyan Labarai

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi
Manyan Labarai

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Next Post
Nazarin CGTN: Tsauraran Manufofin Amurka Na Shan Suka

Nazarin CGTN: Tsauraran Manufofin Amurka Na Shan Suka

LABARAI MASU NASABA

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025
Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.