ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shirin Tallafinmu Ga Nijeriya A 2025 Zai Kai Ga Asalin Mabukata – Wakilin MDD

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
11 months ago
MDD

A ranar 23 ga Janairun 2025, za mu kaddamar da Shirin Bukatun Jama’a (HNRP) na 2025. Shirin ya shafi mutane miliyan 3.6 daga cikin wadanda suka fi fama da rauni a jihohin Borno, Adamawa da Yobe (BAY), inda ake bukatar tallafin Dala miliyan 910.2.

 

Shirin HNRP a Nijeriya na 2025, na da nufin tallafawa wadanda kalubalen rikice-rikice ya fi shafa a kasar da ke bukatar agajin gaggawa.

ADVERTISEMENT
  • Dole Mu Bai Wa Matasan Nijeriya Dama A 2027 – Bafarawa
  • NAPTIP Ta Ceto ’Yan Mata 9 Masu Juna Biyu A Abuja

Wakilin Majalisar Dinkin Duniya a Nijeriya,  Muhammad Fall ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar, inda ya kara da cewa,  “daga abin da ya shafi yin hijira da ke haifar da rikice-rikice zuwa wani yanayi, karancin abinci, da barkewar cututtuka, Nijeriya na ci gaba da fama da matsalolin da ke dagula albarkatu da ayyukan jin kai.”

 

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Duk da haka, wadannan kalubalen suna ba da damar sake tunani, gyara, da daidaita kokarinmu don samun ingantaccen sakamako, mai tasiri da dorewa.

 

Fall ya ce, “tsarin HNRP na Nijeriya a 2025 tsari ne da aka samar da nufin magance wadannan rikice-rikice masu yawa. Kimanin ‘yan Nijeriya miliyan 33 ne ke fuskantar matsalar karancin abinci, yayin da yara miliyan 1.8 ke fuskantar barazanar rashin abinci mai gina jiki, da kuma milyoyin da suka rasa matsugunansu a fadin kasar.

 

“Rikicin da ke faruwa a Nijeriya ya samo asali ne daga rikice-rikice da suka shafi tabarbarewar tattalin arziki da sauyin yanayi. Jihohin BAY dai na ci gaba da zama kan gaba, inda mutane miliyan 7.8 ke da da bukatar agajin gaggawa.

 

“A lokaci guda kuma, bala’o’i masu alaka da sauyin yanayi, irin su mummunar ambaliyar ruwa na 2024, sun lalata gidaje, filayen noma, da muhimman ababen more rayuwa.

 

“A karshe, shirin yana kokarin raba hanyoyin samun kudi. Hanyoyin ba da tallafi, sabbin hanyoyin da suka hada da hada hannu da kamfanoni masu zaman kansu da tsare-tsaren da gwamnati ke jagoranta, hakan na da matukar muhimmanci wajen cike gibin da ake da shi,” in ji shi

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Next Post
Nazarin CGTN: Tsauraran Manufofin Amurka Na Shan Suka

Nazarin CGTN: Tsauraran Manufofin Amurka Na Shan Suka

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.