ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Kasar Sin Ya Bukaci Lardin Jiangsu Da Ya Ja Ragamar Aiwatar Da Manufofin Bunkasa Zamanintar Da Kasar

by CMG Hausa
2 years ago
Shugaban kasar Sin

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya yi kira ga lardin Jiangsu dake gabashin kasar Sin da ya wuce gaba, wajen aiwatar da manufofin bunkasa zamanantar da kasar Sin.

Xi Jinping ya yi wannan kira ne yayin da yake rangadi a lardin na Jiangsu, tun daga ranar Laraba zuwa Juma’ar nan.

  • Shawarar BRI Na Samar Da Sauyi Mai Muhimmanci A Afrika

Kaza lika, shugaba Xi ya bukaci lardin da ya ci gaba da zama abun koyi wajen ingiza sauye-sauye, da kirkire-kirkire, da samar da ci gaba mai inganci, tare da ba da karin gudummawa ga kokarin Sin, na kafa sabon ginshikin samar da ci gaba.

ADVERTISEMENT

Shugaban na Sin ya kuma jinjinawa kwazon lardin Jiangsu, a fannin kafa tushen masana’antu, da samar da albarkatun raya ilimi da kimiyya, da kyautata yanayin kasuwanci, da fadada kasuwanni.

Yayin rangadin da shugaban na Sin ya kammala, ya ziyarci biranen Suzhou da Nanjing, ya kuma ganewa idanunsa wurare da dama, ciki har da yankin masana’antu, da kamfanoni, da wuraren tarihi da na raya al’adu, da wani dakin gwaje-gwajen kimiyya.

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Bugu da kari, da yammacin jiya ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya ziyarci dakin gwaje-gwaje na Zijinshan, da rukunin kamfanin NARI dake birnin Nanjing, babban birnin lardin Jiangsu, domin kara fahimtar yadda ake inganta manyan ayyukan kimiyya da fasaha, da raya kamfanonin kere-kere na zamani, da kuma kokarin samun ci gaba mai inganci da sauransu.

An kafa dakin gwaje-gwaje na Zijinshan ne a shekarar 2018, yanzu haka, akwai masana kimiyya da fasaha sama da dubu 1 dake aiki a dakin gwajin, wadanda suka cimma muhimman sakamako kan ayyukan sadarwar B5G/6G.

Kamfanin Nari, babban kamfani ne a fannonin makamashi, wutar lantarki da sarrafa masana’antu a kasar Sin, kayayyaki da ayyukan da kamfanin ke samarwa, sun shafi kasashe da yankuna fiye da 100 na duniya. Haka kuma kamfanin ya taba lashe lambobin yabo guda 86 da kasar ta samar a fannin ci gaba na kimiyya da fasaha. (Masu Fassarawa: Maryam Yang, Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Next Post
‘Yansanda Sun Cafke Dan Damfara Da Katin Cirar Kudi 10 A Adamawa 

Matar Aure Ta Hallaka Mijinta A Bauchi Kan Shirin Kara Aure

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

November 12, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

An Kama Direban Gwamnati Da Hannu A Satar Motar Ofishin Mataimakin Gwamnan Kano

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025
Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.