• English
  • Business News
Thursday, August 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Nijeriya Ya Aza Harsashin Ginin Sabuwar Tashar Wutar Lantarki Da Kamfanin Sin Zai GudanarĀ 

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Shugaban Nijeriya Ya Aza Harsashin Ginin Sabuwar Tashar Wutar Lantarki Da Kamfanin Sin Zai GudanarĀ 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya aza harsashin ginin sabuwar tashar samar da lantarki daga gas, wanda kamfanin China Machinery Engineering Corporation zai gudanar.

Da yake jawabi yayin bikin da ya gudana jiya Juma’a, shugaba Tinubu ya bayyana tashar mai zaman kanta ta Gwagwalada, a matsayin mai matukar muhimmanci ga kasar mafi yawan al’umma a Afrika, haka kuma wani babban mataki a kokarin gwamnati na kafa bangaren makamashi mai karfi da zai iya bunkasa tattalin arzikin kasar.

  • Mai Magana Da Yawun Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Yi Karin Haske Kan Bayanan Kafofin Watsa Labarai Game Da Sanarwar Italiya Na Kin Tsawaita Yarjejeniyar Shawarar ā€œZiri Daya Da Hanya Dayaā€

Ya ce Nijeriya ba za ta iya zama mai samar da kayayyaki da karfin masana’antu ba, kuma ba za ta iya shawo kan talauci ko samar da ayyukan yi masu samar da kudin shiga mai yawa a bangaren samar da kayayyaki ba, har sai ta iya nema da samarwa da raba wutar lantarki da za a iya dogaro da shi.

A nasa bangare Cui Jianchun, jakadan kasar Sin a Nijeriya, ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Xinhua cewa, tashar za ta taka muhimmiyar rawa wajen taimakawa Nijeriya cike gibin da take da shi ta fuskar samar da lantarki. Ya ce bayan kammaluwarta, ana sa ran tashar za ta cimma bukatun lantarki na babban birnin kasar da yankunan dake kewayensa.

Aikin tashar wadda za ta samar da lantarki daga jerin makamashin, zai gudana ne mataki-mataki, inda za a kammala mataki na farko mai megawatt 350, shekaru 3 bayan kaddamar da aikin. (Fa’iza Mustapha)

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta


Daga kanmu, magana ta ʙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Majalisa Ta Ki Amincewa Da Shirin Tinubu Na Daukar Matakin Soji A Kan Nijar

Next Post

Gwamnatin Jihar Gombe Na Bai Wa Fannin Noman AudugaĀ  Mahimmanci – Kwamishina

Related

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

27 minutes ago
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

1 hour ago
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye
Daga Birnin Sin

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

2 hours ago
Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

20 hours ago
Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

21 hours ago
Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba

22 hours ago
Next Post
Gwamnatin Jihar Gombe Na Bai Wa Fannin Noman AudugaĀ  Mahimmanci – Kwamishina

Gwamnatin Jihar Gombe Na Bai Wa Fannin Noman AudugaĀ  Mahimmanci - Kwamishina

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Nijeriya Ta Kori ʘarin ‘Yan ʘasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet

Nijeriya Ta Kori ʘarin ‘Yan ʘasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet

August 21, 2025
Mafi ʘarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ā€˜Yan Nijeriya Daga ʘangin Talauci Ba – Amurka

Mafi ʘarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ā€˜Yan Nijeriya Daga ʘangin Talauci Ba – Amurka

August 21, 2025
Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

August 21, 2025
Boniface

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

August 20, 2025
Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

August 20, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Cibiyoyin Bayar Da Lamuni Kan Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Cibiyoyin Bayar Da Lamuni Kan Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci

August 20, 2025
Talla

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.