ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Jihar Gombe Na Bai Wa Fannin Noman Auduga  Mahimmanci – Kwamishina

by Abubakar Abba
3 years ago
Gombe

Gwamnatin  jihar Gombe ta bayyana cewa, ta na bai wa harkar noman Auduga muhimmanci, musamman domin ta kara bunkasa fannin a daukacin fadin jihar, samar da ayyukan yi ga ‘yan jihar,  kara habaka tattalin arzikin jihar da kuma kara bai wa manomanta kwarin guiwa.

Furuncin hakan ya fito ne daga bakin Kwamishinan Aikin Gona na Jihar, Muhammad Magaji Gettado a jawabinsa a lokacin want taro da aka gudanar a kwanan baya a jihar akan yadda za a kara bunkasa fannin, musamman a jihar.

  • Takaddamar Da Ta Kunno Kai Lokacin Tantance Ministocin Tinubu
  • Gwamna Dauda Ya Karbi ‘Yan Mata Hudu Da Suka Kwashe Watanin 7 A Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

A cewarsa, a baya manoman na Audugar a jihar sun funaci matsaloli, inda ya bayyana cewa, amma tuni gwamnatin jihar ta magance wadanan natsalolin, musamman ganin yadda ta samar wa manomanta kayan aikin noma na zamani da sauransu

ADVERTISEMENT

Magaji ya kara da cewa, akwai kuma bukatar a ilimantar da manomata, musaman wajen samar masu da ingantacce Iri wanda hakan zai taimaka masu don su kara bunkasa noman na su na Audgar a jihar.

A cewarsa,”Gwamnatin Jihar ta na bai wa harkar noman auduga muhimmanci kasancewar ta fanni ne da ke kara bunkasa tattalin arziki. “

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Shi kuwa a na sa jawabin a matsayin babban bako a wajen taron shugaban kungiyar manoman Auduga na kasa Alhaji Lawan Sani Matazu, ya bayyana cewa, a watannin da suka gabata, kungiyar ta kaddamar da shirin  habaka noman Auduga a jihar, wanda ya ce, waccan kaddamar kwaliya ta but ya kudin Subulu, musamman ganin cewa, fannin na kara bunkasa a jihar.

A cewarsa, jihar ta Gombe  kusan a daukacin fadin kasar nan, ita ce ke a gaba wajen noman auduga, inda ya yi kira ga gwamnatin jihar da ci gaba da bai wa fannin mahimmanci domin jihar ta ci gaba da rike wannan kambun na ta.

” A watannin da suka gabata, kungiyar ta kaddamar da shirin  habaka noman Auduga a jihar, wanda ya ce, waccan kaddamar kwaliya ta but ya kudin Subulu, musamman ganin cewa, fannin na kara bunkasa a jihar.  “

Matazu, ya ce noman Auduga hanyar ci gaba ne ga matasa domin, fannin na samar da aikin yi da kuma kudin  shiga, musamman ga manoman da suka rungumi fannin ka’in da na’in.

Ya  buga misali da cewa, ingantacce Irin nomanta da Babban Bankin Nijeriya CBN, ya rabarwar da wasu manomanta ‘ya’yan kungiyar a jihar ta Gombe, hakan ya kara taimaka wa wajen kara bunkasa nomanta a jihar da kuma kasa baki daya.

“Ingantacce Irin nomanta da Babban Bankin Nijeriya CBN, ya rabarwar da wasu manomanta ‘ya’yan kungiyar a jihar ta Gombe, hakan ya kara taimaka wa wajen kara bunkasa nomanta a jihar da kuma kasa baki daya. “

Kazalika ya bayyana cewa,bashin, da bankin ya bai wa manomanta a jihar shi ma ya taimaka wajen bunkasa sana’ar su da kara samar wa da kansu da kudaden shiga.

Shugaban ya kuma yi kira ga manomanta da su tabbatar da suna shuka ingantacce irin na Audugar domin su dinga samun dimbin kudaden shiga da kuma samun amfani mai yawa idan sun yi girbi.

” Ina kira ga manomanta da su tabbatar da suna shuka ingantacce irin na Audugar domin su dinga samun dimbin kudaden shiga da kuma samun amfani mai yawa idan sun yi girbi. “

Gombe
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 122 A Nijeriya -UNICEF

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 122 A Nijeriya -UNICEF

LABARAI MASU NASABA

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.