• English
  • Business News
Monday, June 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Timor-Leste Da Firaministar Italiya

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Shugaban Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Timor-Leste Da Firaministar Italiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da takwaransa na kasar Timor-Leste Jose Ramos-Horta da firaministar kasar Italiya Giorgia Meloni wadanda suke ziyarar aiki a birnin Beijing, fadar mulkin Sin, a yau Litinin daya bayan daya.

 

Lokacin da yake ganawa da Jose Ramos-Horta, shugaban kasar Timor-Leste, Xi Jinping ya ce, kasar Sin a shirye take ta karfafa alaka da dabarun raya kasa da kasar Timor-Leste, da kuma taimaka mata wajen samun ‘yancin kai na tattalin arziki da bunkasuwa a fannoni daban daban.

  • Wang Yi Ya Bayyana Matsayin Kasar Sin Kan Batun Tekun Kudancin Kasar
  • Sin Da Amurka Sun Amince Da Ci Gaba Da Tuntubar Juna A Dukkanin Matakai

A nasa bangare, Ramos-Horta ya ce, Timor-Leste yana goyon bayan duk kokarin da kasar Sin ke yi na kare ikon mallakar kasa da cikakken yankinta.

 

Labarai Masu Nasaba

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

Bayan tattaunawar, shugabannin kasashen biyu sun shaida rattaba hannu kan shirin hadin gwiwa kan aikin gina “shawarar ziri daya da hanya daya” tare da wasu takardun hadin gwiwar kasashen biyu a fannonin aikin gona, da kiyaye muhalli, da tattalin arzikin dijital, sufurin jiragen sama, da dai sauransu, bangarorin biyu sun fitar da “sanarwar hadin gwiwa na jamhuriyar jama’ar kasar Sin da jamhuriyar dimokaradiyyar Timor-Leste kan zurfafa dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare”.

Sin

Sannan a lokacin da yake tattaunawa da firaministar kasar Italiya Giorgia Meloni, shugaba Xi, ya ce kasarsa da Italiya na kan iyakokin karshe na tsohuwar hanyar siliki, kuma kawancen musamman na tsawon lokaci tsakanin kasashen biyu ya samar da babbar gudummawa ga daukacin musaya, da koyi da juna tsakanin wayewar kan gabashi da yammacin duniya, tare da tallafawa ci gaban bil adama.

 

Shugaban na Sin ya kara da cewa, ruhin hanyar siliki na zaman lafiya da hadin gwiwa, da yin komai a bude, da tafiya tare da dukkanin sassa, da koyi da juna, da cimma moriyar juna, sun kasance wata haja mai kima da Sin da Italiya suka raba tsakanin su.

 

Daga nan shugaba Xi ya ce kamata ya yi sassan biyu su goyi baya, da yayata ruhin hanyar siliki, su nazarci tare da bunkasa alakar dake tsakanin su ta mahangar tarihi, da burin cimma nasara ta tsawon lokaci, tare da ingiza alakar su bisa daidaito. (Mohammed Yahaya, Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NCC Ta Umarci Kamfanonin Sadarwa Su Gaggauta Sake Haɗa Layukan Wayar Da Aka Katse  Saboda NIN-SIM

Next Post

Zanga-Zanga: Sojoji Sun Karɓe Iko Da Tsaron Hanyar Shiga Abuja

Related

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin
Daga Birnin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

9 hours ago
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

10 hours ago
Dan Asalin Tudun Loess
Daga Birnin Sin

Dan Asalin Tudun Loess

11 hours ago
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba
Daga Birnin Sin

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

12 hours ago
Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

13 hours ago
Wakilin Sin A IAEA Ya Yi Tir Da Harin Isra’ila Kan Cibiyoyin Sarrafa Nukiliyar Iran
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin A IAEA Ya Yi Tir Da Harin Isra’ila Kan Cibiyoyin Sarrafa Nukiliyar Iran

1 day ago
Next Post
Zanga-Zanga: Sojoji Sun Karɓe Iko Da Tsaron Hanyar Shiga Abuja

Zanga-Zanga: Sojoji Sun Karɓe Iko Da Tsaron Hanyar Shiga Abuja

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

June 15, 2025
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

June 15, 2025
PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

June 15, 2025
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

June 15, 2025
Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

June 15, 2025
Dan Asalin Tudun Loess

Dan Asalin Tudun Loess

June 15, 2025
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

June 15, 2025
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

June 15, 2025
Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

June 15, 2025
APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

June 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.