ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugabannin Kungiyoyi Da Kafofin Watsa Labarai Na Kasa Da Kasa Suna Fatan Za Su Kara Zurafa Hadin Gwiwa Da CMG

by CMG Hausa
3 years ago
cmg

A gabannin sabuwar shekara ta 2023, wasu shugabannin kungiyoyin kasa da kasa kamar su hukumar kula da wasannin Olympics ta kasa da kasa, da asusun gina karfin nahiyar Afirka wato ACBF, da wasu shugabannin kafofin watsa labarai na kasa da kasa da suka hada da hukumar kula da kafofin watsa labarai na kasar Kenya, da gidan rediyon kasar Gabon sun aike da sakon murnar zuwan sabuwar shekara ga shugaba kuma babban edita na babban gidan rediyo da talibijin na kasar Sin wato CMG Shen Haixiong, inda suka nuna fatansu na ci gaba da kara zurfafa cudanya da hadin gwiwa dake tsakaninsu da CMG.

A cikin sakonsa, shugaban hukumar kula da wasannin Olympics ta kasa da kasa Thomas Bach ya nuna babbar godiyarsa ga shugaban CMG Shen Haixiong saboda goyon bayan da yake nunawa wasannin Olympics, da alkawarin da ya cika kan wasannin.

Shugaban zartaswa na asusun gina karfin nahiyar Afirka kuma tsohon mataimakin shugaban hukumar AU Erastus Mwencha ya bayyana cikin sakonsa cewa, yana fatan za a gudanar da hadin gwiwa dake tsakanin asusunsa da CMG yadda ya kamata a sabuwar shekara dake tafe.

ADVERTISEMENT

Babban jami’in zartaswa na hukumar kula da kafofn watsa labarai na Kenya David Omwoyo ya yi tsokaci cewa, yana fatan za a bude wani sabon shafi na hadin gwiwar dake tsakanin kafofin watsa labarai na kasarsa da CMG.

Haka zalika shugaban gidan talibijin na kasar Gabon Ali Reynald Radjoumba ya bayyana cewa, yana sa ran gidan talibijin din da CMG za su kara zurfafa hadin gwiwa a shekarar 2023 domin samun ci gaba tare.

LABARAI MASU NASABA

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

A nasa bangare, shugaban CMG Shen Haixiong shi ma ya yi musu fatan alheri a sabuwar shekara, kuma ya bayyana cewa, babban taron wakilan JKS da ya kammala cikin nasara ba da dadewa ba, ya kara kuzuri ga hadin gwiwar sada zumunta tsakanin kasar Sin da sauran kasashen duniya.

Ya kara da cewa, CMG yana son ci gaba da taka rawarsa ta kasancewa gada domin ba da gudummowarsa kan wanzar da zaman lafiya da samar da wadata ga al’ummar kasashen duniya tare da kungiyoyi da kafofin watsa labarai na kasa da kasa. (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95
Daga Birnin Sin

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku
Daga Birnin Sin

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
Next Post
Xi Da Takwaransa Na Benin Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Sake Daddale Huldar Diplomasiya

Xi Da Takwaransa Na Benin Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Sake Daddale Huldar Diplomasiya

LABARAI MASU NASABA

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.