• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugabannin Kungiyoyi Da Kafofin Watsa Labarai Na Kasa Da Kasa Suna Fatan Za Su Kara Zurafa Hadin Gwiwa Da CMG

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
cmg
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A gabannin sabuwar shekara ta 2023, wasu shugabannin kungiyoyin kasa da kasa kamar su hukumar kula da wasannin Olympics ta kasa da kasa, da asusun gina karfin nahiyar Afirka wato ACBF, da wasu shugabannin kafofin watsa labarai na kasa da kasa da suka hada da hukumar kula da kafofin watsa labarai na kasar Kenya, da gidan rediyon kasar Gabon sun aike da sakon murnar zuwan sabuwar shekara ga shugaba kuma babban edita na babban gidan rediyo da talibijin na kasar Sin wato CMG Shen Haixiong, inda suka nuna fatansu na ci gaba da kara zurfafa cudanya da hadin gwiwa dake tsakaninsu da CMG.

A cikin sakonsa, shugaban hukumar kula da wasannin Olympics ta kasa da kasa Thomas Bach ya nuna babbar godiyarsa ga shugaban CMG Shen Haixiong saboda goyon bayan da yake nunawa wasannin Olympics, da alkawarin da ya cika kan wasannin.

Shugaban zartaswa na asusun gina karfin nahiyar Afirka kuma tsohon mataimakin shugaban hukumar AU Erastus Mwencha ya bayyana cikin sakonsa cewa, yana fatan za a gudanar da hadin gwiwa dake tsakanin asusunsa da CMG yadda ya kamata a sabuwar shekara dake tafe.

Babban jami’in zartaswa na hukumar kula da kafofn watsa labarai na Kenya David Omwoyo ya yi tsokaci cewa, yana fatan za a bude wani sabon shafi na hadin gwiwar dake tsakanin kafofin watsa labarai na kasarsa da CMG.

Haka zalika shugaban gidan talibijin na kasar Gabon Ali Reynald Radjoumba ya bayyana cewa, yana sa ran gidan talibijin din da CMG za su kara zurfafa hadin gwiwa a shekarar 2023 domin samun ci gaba tare.

Labarai Masu Nasaba

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

A nasa bangare, shugaban CMG Shen Haixiong shi ma ya yi musu fatan alheri a sabuwar shekara, kuma ya bayyana cewa, babban taron wakilan JKS da ya kammala cikin nasara ba da dadewa ba, ya kara kuzuri ga hadin gwiwar sada zumunta tsakanin kasar Sin da sauran kasashen duniya.

Ya kara da cewa, CMG yana son ci gaba da taka rawarsa ta kasancewa gada domin ba da gudummowarsa kan wanzar da zaman lafiya da samar da wadata ga al’ummar kasashen duniya tare da kungiyoyi da kafofin watsa labarai na kasa da kasa. (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zan Fi Mayar Da Hankali Kan Ilimi Da Matasa – Kwankwaso

Next Post

Xi Da Takwaransa Na Benin Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Sake Daddale Huldar Diplomasiya

Related

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

1 hour ago
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

1 hour ago
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%
Daga Birnin Sin

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

2 hours ago
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

3 hours ago
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro
Daga Birnin Sin

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

4 hours ago
Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 
Daga Birnin Sin

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 

23 hours ago
Next Post
Xi Da Takwaransa Na Benin Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Sake Daddale Huldar Diplomasiya

Xi Da Takwaransa Na Benin Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Sake Daddale Huldar Diplomasiya

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.