• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin: Ba Za A Iya Kare Mata Da Yara Ba, Illa A Tsagaita Bude Wuta Da Kuma Wanzar Da Zaman Lafiya

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

Dai Bing, mataimakin zaunannen wakilin kasar Sin a MDD ya ce ba za a iya kare mata da kananan yara daga illolin rikicin kasar Ukraine ba, illa a tsagaita buda wuta da kuma maido da zaman lafiya.

Yana mai cewa, bayar da tallafin makamai da sanya takunkumi, ba za su haifar da komai ba, sai tsawaita lokacin rikicin da kuma fadada rikicin zuwa wasu wurare.

Dai Bing ya bayyana haka ne jiya Litinin, yayin da kwamitin sulhu na MDD yake nazari kan batun cin zarafi ta hanyar lalata da kuma fataucin mutane da rikicin kasar Ukraine ya haifar.

Dai Bing ya kara da cewa, rikicin Ukraine ya haifar da dimbin asara ga fararen hula, musamman ma mata da kananan yara, inda suke fuskantar babbar barazanar tsaron lafiyarsu, wanda ke jawo damuwa matuka.

A cewarsa, kamata ya yi bangrorin da rikicin ya shafa su mutunta dokokin kasa da kasa, su dauki matakan kare fararen hula daga kowane irin nuna karfin tuwo, ciki hadda cin zarafin mata da kananan yara mata ta hanyar lalata da kuma fataucinsu.

LABARAI MASU NASABA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Tun bayan barkewar rikicin, al’ummar Ukraine kimanin miliyan 6 da dubu 800, yawancinsu mata da kananan yara, sun ketare iyakokin kasar, inda suka shiga kasashe makwabta don samun mafaka.
Dai Bing ya ci gaba da cewa, kawar da cin zarafi ta hanyar lalata da kuma fataucin mutane sakamakon barkewar rikici ba za su isa ba. Ya ce ba za a iya kare mata da kanana yara daga illolin rikici ba, sai an tsagaita bude wuta da maido da zaman lafiya.

Ya ce kamata ya yi kasashen duniya su hada hannu wajen kara azama kan ci gaba da yin shawarwarin zaman lafiya a tsakanin kasashen Rasha da Ukraine.

Ya ce ana fatan za a warware batun abinci na Ukraine da kuma taimakawa bangarori masu ruwa da tsaki kara amincewa da juna a yayin taron da kasashen Rasha, Ukraine, MDD, da kasar Türkiye za su gudanar nan gaba ba da dadewa ba. (Tasallah Yuan)

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace
Daga Birnin Sin

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Next Post
Xi Ya Kai Ziyara Birnin Meishan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

Xi Ya Kai Ziyara Birnin Meishan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

November 1, 2025
An Cafke Ma’aikatan Gidan Marayu Da Suka Sayar Da Yara 4 A Kan Naira Miliyan 3

An Cafke Ma’aikatan Gidan Marayu Da Suka Sayar Da Yara 4 A Kan Naira Miliyan 3

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Yadda Gwamnatin Tarayya Ta Dakile Yaɗuwar Ɓarkewar Cutar Dabbobi A Jihar Jigawa

November 1, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu

Jerin Gwarazan Taurarinmu

November 1, 2025
CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

October 31, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

October 31, 2025
Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.