• English
  • Business News
Tuesday, July 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin: Ba Za A Iya Kare Mata Da Yara Ba, Illa A Tsagaita Bude Wuta Da Kuma Wanzar Da Zaman Lafiya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin: Ba Za A Iya Kare Mata Da Yara Ba, Illa A Tsagaita Bude Wuta Da Kuma Wanzar Da Zaman Lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dai Bing, mataimakin zaunannen wakilin kasar Sin a MDD ya ce ba za a iya kare mata da kananan yara daga illolin rikicin kasar Ukraine ba, illa a tsagaita buda wuta da kuma maido da zaman lafiya.

Yana mai cewa, bayar da tallafin makamai da sanya takunkumi, ba za su haifar da komai ba, sai tsawaita lokacin rikicin da kuma fadada rikicin zuwa wasu wurare.

Dai Bing ya bayyana haka ne jiya Litinin, yayin da kwamitin sulhu na MDD yake nazari kan batun cin zarafi ta hanyar lalata da kuma fataucin mutane da rikicin kasar Ukraine ya haifar.

Dai Bing ya kara da cewa, rikicin Ukraine ya haifar da dimbin asara ga fararen hula, musamman ma mata da kananan yara, inda suke fuskantar babbar barazanar tsaron lafiyarsu, wanda ke jawo damuwa matuka.

A cewarsa, kamata ya yi bangrorin da rikicin ya shafa su mutunta dokokin kasa da kasa, su dauki matakan kare fararen hula daga kowane irin nuna karfin tuwo, ciki hadda cin zarafin mata da kananan yara mata ta hanyar lalata da kuma fataucinsu.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa

Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal

Tun bayan barkewar rikicin, al’ummar Ukraine kimanin miliyan 6 da dubu 800, yawancinsu mata da kananan yara, sun ketare iyakokin kasar, inda suka shiga kasashe makwabta don samun mafaka.
Dai Bing ya ci gaba da cewa, kawar da cin zarafi ta hanyar lalata da kuma fataucin mutane sakamakon barkewar rikici ba za su isa ba. Ya ce ba za a iya kare mata da kanana yara daga illolin rikici ba, sai an tsagaita bude wuta da maido da zaman lafiya.

Ya ce kamata ya yi kasashen duniya su hada hannu wajen kara azama kan ci gaba da yin shawarwarin zaman lafiya a tsakanin kasashen Rasha da Ukraine.

Ya ce ana fatan za a warware batun abinci na Ukraine da kuma taimakawa bangarori masu ruwa da tsaki kara amincewa da juna a yayin taron da kasashen Rasha, Ukraine, MDD, da kasar Türkiye za su gudanar nan gaba ba da dadewa ba. (Tasallah Yuan)

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben APC: Akpabio Ya Janye Wa Tinubu

Next Post

Xi Ya Kai Ziyara Birnin Meishan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

Related

Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa

8 hours ago
Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal
Daga Birnin Sin

Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal

9 hours ago
Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin

10 hours ago
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ya Hada Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ya Hada Sassan Kasa Da Kasa

11 hours ago
Adadin Masu Amfani Da Intanet A Sin Ya Kai Sama Da Mutane Biliyan 1.12
Daga Birnin Sin

Adadin Masu Amfani Da Intanet A Sin Ya Kai Sama Da Mutane Biliyan 1.12

12 hours ago
Sin Ta Gina Tsarin Layin Dogo Da Manyan Hanyoyin Mota Da Na Aikewa Da Kunshin Sakwanni Mafi Girma A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gina Tsarin Layin Dogo Da Manyan Hanyoyin Mota Da Na Aikewa Da Kunshin Sakwanni Mafi Girma A Duniya

13 hours ago
Next Post
Xi Ya Kai Ziyara Birnin Meishan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

Xi Ya Kai Ziyara Birnin Meishan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

July 22, 2025
Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa

Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa

July 21, 2025
PSC Ta Amince Da ÆŠaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu

PSC Ta Amince Da ÆŠaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu

July 21, 2025
Kotu Ta Dage Shari’ar Zargin Cin Hanci Da Ake Yi Wa Shugaban KANSIEC Na Kano Zuwa Nuwamba

Kotu Ta Dage Shari’ar Zargin Cin Hanci Da Ake Yi Wa Shugaban KANSIEC Na Kano Zuwa Nuwamba

July 21, 2025
Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal

Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal

July 21, 2025
Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin

Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin

July 21, 2025
Kotu Ta Kori Ƙarar Da APC Ta Shigar Kan Dakatar Da Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomin Kano

Kotu Ta Kori Ƙarar Da APC Ta Shigar Kan Dakatar Da Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomin Kano

July 21, 2025
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ya Hada Sassan Kasa Da Kasa

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ya Hada Sassan Kasa Da Kasa

July 21, 2025
Adadin Masu Amfani Da Intanet A Sin Ya Kai Sama Da Mutane Biliyan 1.12

Adadin Masu Amfani Da Intanet A Sin Ya Kai Sama Da Mutane Biliyan 1.12

July 21, 2025
Sin Ta Gina Tsarin Layin Dogo Da Manyan Hanyoyin Mota Da Na Aikewa Da Kunshin Sakwanni Mafi Girma A Duniya

Sin Ta Gina Tsarin Layin Dogo Da Manyan Hanyoyin Mota Da Na Aikewa Da Kunshin Sakwanni Mafi Girma A Duniya

July 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.