• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Da Angola Sun Yi Taro Kan Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Da Angola Sun Yi Taro Kan Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gudanar da taron koli karo na biyu na hukumar kula da harkokin tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasashen Sin da Angola.
A yayin taron na jiya, wanda ministan kasuwanci na kasar Sin Wang Wentao da karamin ministan kula da harkokin tattalin arziki na Angola Jose de Lima Massano suka jagoranta, Wang ya bayyana cewa, karkashin jagorancin shugabannin kasashen biyu, manyan tsare-tsare, hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya tsakanin Sin da Angola ya haifar da kyakkyawan sakamako.

Ya ce, a shirye kasar Sin ta hada kai da Angola wajen tsara dabarun inganta hadin gwiwa a fannin tattalin arziki da cinikayya, da kara habaka hadin gwiwar cinikayya da zuba jari, da karfafa nasarorin da aka cimma a hadin gwiwar samar da ababen more rayuwa, da fadada cudanya a fannonin makamashi, da ma’adinai, da masana’antu, da aikin gona, da kamun kifi.

  • Shugaban Aljeriya: Ina Fatan Kasata Za Ta Shiga Tsarin Hadin Gwiwa Na BRICS

Bugu da kari, ya bayyana manufar samar da ci gaba mai inganci a fannin hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasashen biyu, da sa kaimi ga inganta dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare tsakanin Sin da Angola.

A nasa bangare kuwa, Massano ya ce, kasar Sin sahihiyar aminiyar hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya ta Angola ce. Bangaren Angola na da sha’awar yin aiki kafada da kafada da kasar Sin, domin kara karfafa hadin gwiwa mai inganci a fannin tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasashen biyu wato Sin da Angola.

Massano ya kara da cewa, Angola na maraba da karin kamfanonin kasar Sin da su zuba jari da ma kafa kansu a kasar Angola, da shiga a dama da su wajen aiwatar da tsarin habaka tattalin arzikin kasar, da zurfafa dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare tsakanin kasashen biyu. (Ibrahim Yaya)

Labarai Masu Nasaba

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Duniya Ba Ta Bukatar Wani Sabon “Yakin Mummuke”

Next Post

NIS Ta Yi Gargadi Kan Ma Su Balaguro Ta Haramtacciyar Hanya

Related

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya
Daga Birnin Sin

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

28 minutes ago
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

1 hour ago
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

2 hours ago
An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

3 hours ago
Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

4 hours ago
An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

5 hours ago
Next Post
NIS Ta Yi Gargadi Kan Ma Su Balaguro Ta Haramtacciyar Hanya

NIS Ta Yi Gargadi Kan Ma Su Balaguro Ta Haramtacciyar Hanya

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

September 14, 2025
Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

September 14, 2025
An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

September 14, 2025
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.