• English
  • Business News
Saturday, May 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Adawa Da Tunanin Yakin Cacar Baki Da Siyasar Karamar Kungiya

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Na Adawa Da Tunanin Yakin Cacar Baki Da Siyasar Karamar Kungiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau Alhamis, ma’aikatar harkokin wajen Sin ta gudanar da taron manema labarai na yau da kullum. Game da taron kolin Amurka da Japan da ake gudanar, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin, Mao Ning ta bayyana cewa, kasashen Amurka da Japan ba su yi la’akari da damuwar Sin ba, sun yi wa Sin batanci a kan batun yankin Taiwan da abin da ya shafi ikon mallakar teku, kuma sun tsoma baki cikin harkokin cikin gida na Sin.

Game da hakan, Sin ta nuna adawa, kuma ta yi kakkausar suka ga bangarorin da abin ya shafa. Sannan kuma bangaren Sin na adawa da tunanin yakin cacar baki da siyasar karamar kungiya.

  • Firaministan Kasar Sin Ya Jagoranci Taron Neman Ra’ayi Kan Aikin Tattalin Arziki
  • Xi Jinping Ya Gana Da Ma Ying-Jeou A Beijing

Game da sanarwar da shugaban Amurka Joe Biden ya fitar bayan da ya gana da firaministan Japan Fumio Kishida, Mao Ning ta bayyana cewa, damuwar da Amurka da Japan suke nuna wa manufar makaman nukiliya ta Sin, ba ta da tushe, kuma tana da mugun nufi. Sin tana bin manufar kin yin amfani da makaman nukiliya a matsayin zabi na farko, ta yi wa kasashe da yankunan da ba su da makaman nukiliya alkawarin cewa, ba za ta yi amfani da makaman nukiliya a wuraren ba, ta dade da kiyaye karfin nukiliya a karamin matsayin da kasar take bukata, ba za ta shiga kowace takarar makamai ba. Idan dai wata kasa ba ta yi amfani da makaman nukiliya ga Sin ba, to ba za ta ga barazanar makaman nukiliya daga Sin ba.

Game da Falasdinu a hukumance ta bukaci kwamitin sulhu na MDD da ya sake duba bukatarta ta shekarar 2011 ta zama mamba ta MDD, Mao Ning ta ce, Sin na goyon baya ga Falasdinu wajen zama mamba ta MDD, kuma tana goyon bayan kwamitin sulhu ya gudanar da aikin da wuri.

Ban da wannan, ma’aikatar harkokin wajen Sin ta fitar da wata takarda a yau, inda ta sanar da daukar matakin da ya dace kan wasu kamfanoni biyu na Amurka dake shiga ayyukan sayar da makamai ga yankin Taiwan na kasar Sin.(Safiyah Ma)

Labarai Masu Nasaba

Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar

Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda Tare Da Tarwatsa Sansanoninsu A Zamfara 

Next Post

PSG Ta Shiga Gaban Chelsea Wajen Neman Daukar Victor Osimhen 

Related

Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar
Daga Birnin Sin

Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar

6 minutes ago
Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada
Daga Birnin Sin

Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada

54 minutes ago
Shugaban Senegal: Ana Fatan Ci Gaba Da Zurfafa Zumuncin Dake Tsakanin Sin Da Senegal
Daga Birnin Sin

Shugaban Senegal: Ana Fatan Ci Gaba Da Zurfafa Zumuncin Dake Tsakanin Sin Da Senegal

20 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Kassara Kamfanonin Fasaha Da Na AI Na Sin
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Kassara Kamfanonin Fasaha Da Na AI Na Sin

21 hours ago
CMG Ya Gabatar Da Fasahar Tsara Shirye-Shiryen Bidiyo Da Rediyo Bisa Fasahar Sadarwa Ta 5G A ITU
Daga Birnin Sin

CMG Ya Gabatar Da Fasahar Tsara Shirye-Shiryen Bidiyo Da Rediyo Bisa Fasahar Sadarwa Ta 5G A ITU

23 hours ago
Xi Jinping Ya Jaddada Wajibcin Koyi Da Nagartattun Halayen Wasu Mutane Masu Bukata Ta Musamman
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Jaddada Wajibcin Koyi Da Nagartattun Halayen Wasu Mutane Masu Bukata Ta Musamman

1 day ago
Next Post
PSG Ta Shiga Gaban Chelsea Wajen Neman Daukar Victor Osimhen 

PSG Ta Shiga Gaban Chelsea Wajen Neman Daukar Victor Osimhen 

LABARAI MASU NASABA

Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar

Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar

May 17, 2025
Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada

Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada

May 17, 2025
Boko Haram Sun Kashe Mutum 12 A Wani Sabon Hari A Borno

Mutum 3 Sun Rasu, Wasu Sun Jikkata Yayin Da Bama-bamai Suka Tashi A Hanyar Borno

May 17, 2025
Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

May 17, 2025
Dalilin Ƴansandan Kano Na Tsare Wasu Awaki

Dalilin Ƴansandan Kano Na Tsare Wasu Awaki

May 17, 2025
Ƙungiyar Fulani Makiyaya Ta Nuna Damuwarta Na Ɓacewar Mataimakin Shugabanta

Ƙungiyar Fulani Makiyaya Ta Nuna Damuwarta Na Ɓacewar Mataimakin Shugabanta

May 17, 2025
Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?

Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?

May 17, 2025
Hisbah Ta Rufe Otal, Ta Kwato Ƙwalaben Giya 209 A Yobe

Hisbah Ta Rufe Otal, Ta Kwato Ƙwalaben Giya 209 A Yobe

May 17, 2025
Babu Wani Dan Jarida Da Aka Hana Shiga Taron Gwamnonin Arewa – CPS Ibrahim Musa

Babu Wani Dan Jarida Da Aka Hana Shiga Taron Gwamnonin Arewa – CPS Ibrahim Musa

May 17, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Binciko Mai A Arewa — Ojulari

Za Mu Ci Gaba Da Binciko Mai A Arewa — Ojulari

May 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.