• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da duniya ke ci gaba da fuskantar manyan kalubale daga sassa daban daban, masharhanta na ganin wannan lokaci ne da ya dace sassan kasa da kasa su kara azamar bullo da dabarun hadin gwiwa, na tsame duniya daga mawuyacin halin koma bayan tattalin arziki da zamantakewa da take ciki.

Kaza lika, lokaci ya yi da duniya za ta rungumi matakan wanzar da zaman lafiya, da samar da ci gaban bai daya, domin cin gajiyar dukkanin al’ummun kasa da kasa. Hakan ne kuma ya sa har kullum kasar Sin ke sahun gaba a wannan fage. Idan mun lura da matakan da Sin ke dauka na baiwa ci gaban duniya gudummawa, za mu gamsu cewa matakai ne masu fa’ida ta kyakkyawan tasiri, ta yadda har kullum Sin din ke aiki tukuru, kuma kafada da kafada da sauran sassan duniya, wajen ganin an cimma burin zamanantar da al’amura, da samar da ci gaba cikin lumana, da aiwatar da matakan hadin gwiwa na bai daya.

  • Wang Yi: Sin Da Angola Sun Kafa Misali Na Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa 
  • Xi Ya Gana Da Shugaban Hukumar Gudanarwar Turai Da Shugabar Kungiyar EU

Sanin kowa ne cewa, duniya gida ne guda na daukacin bil Adama, kuma wuri na cin gajiyar daukacin al’ummun kasashen duniya, don haka kamata ya yi sassan kasa da kasa su kara kokarin yin hadin gwiwa, wajen shawo kan kalubalen dake addabar duniya, su goyi bayan matakan bunkasa duniya na bai daya, da inganta moriyar jama’a baki daya.

Idan muka yi la’akari da ci gaban da kasar Sin ke samu ta fuskar zamanantar da kasa, da fadada bude kofa bisa babban matsayi, da ma yadda kasar ke kara azamar bunkasa ci gaba mai inganci, za mu fahimci sirrin dake cikin damammaki da kasar ke samarwa, wajen ingiza ci gaban duniya.

Tsarin zamanantar da kasa na Sin, yana ci gaba da ingiza bunkasar tattalin arzikin duniya, kuma sabanin makamantansa da ake aiwatarwa a yanukunan yammacin duniya, salon kasar Sin na bayar da damar samun ci gaban bai daya. Tuni kasar Sin ta cimma manyan nasarori a fannin yaki da fatara, da kyautata rayuwar al’ummarta. Bisa hakan, muna iya cewa, salon zamanantarwa na Sin ya dace da burin daukacin bil Adama na samun ingantacciyar rayuwa.

Labarai Masu Nasaba

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

Yayin da Sin ke shiga sabon mataki na ci gaba mai inganci, kofofin takara mai tsafta suna kara budewa, kuma tsarin kasar na bude kofa ga kowa, da ingiza ci gaban bai daya, da gudummawarta a fannin gina budadden tsarin tattalin arzikin duniya, kyakkyawan labari ne ga duniya da a yanzu ke fama da tafiyar hawainiya a fannin na tattalin arziki.

Fatan dai shi ne duniya ta kara fahimtar kasar Sin, a matsayinta na abokiyar tafiya, ba wai barazana ko abokiyar hamayyar ko wane bangare ba. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaSinTaipei
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang

Next Post

Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

Related

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

19 hours ago
Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka
Daga Birnin Sin

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

20 hours ago
Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

21 hours ago
Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

22 hours ago
Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya
Daga Birnin Sin

Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

23 hours ago
An Amince Da Biranen Kasar Sin 9 A Matsayin Biranen Dausayi Na Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

An Amince Da Biranen Kasar Sin 9 A Matsayin Biranen Dausayi Na Kasa Da Kasa

24 hours ago
Next Post
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

July 26, 2025
‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

July 26, 2025
Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

July 26, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

Edo Da Taraba : ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 31 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Musayar Wuta

July 26, 2025
WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

July 26, 2025
Kotu

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159

July 26, 2025
Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

July 26, 2025
Sin Ta Gaggauta Aikin Gyara Da Kyautata Ababen Aikin Gona

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

July 26, 2025
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

July 26, 2025
Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.