• English
  • Business News
Saturday, May 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin: Sake Bude Hada-hadar Yawon Shakatawa Za Ta Kara Zurfafa Musayar Sin Da Sauran Sassan Duniya

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin: Sake Bude Hada-hadar Yawon Shakatawa Za Ta Kara Zurfafa Musayar Sin Da Sauran Sassan Duniya

Chinese tourists arrive at Ngurah Rai international airport in Bali, Indonesia on Sunday, Jan. 22, 2023. A direct flight from China landed in Indonesia's resort island of Bali for the first time on Sunday in nearly three years after the route was cancelled due to the pandemic. (AP Photo/Firdia Lisnawati)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya ce sake farfado da hada-hadar yawon bude ido da Sin ke yi yanzu, zai ingiza bunkasar tattalin arzikin kasar, da kuma kara zurfafa musayar al’adu tsakanin ta da sauran sassan duniya. Kaza lika matakin zai karfafa kwarin gwiwa, da harsashin farfadowar tattalin arzikin duniya.

Wang Wenbin, wanda ya bayyana hakan yayin taron manema labarai na Larabar nan, ya ce wani rahoto ya tabbatar da cewa, yayin da rukunin farko na Sinawa ‘yan yawon shakatawa ya tashi zuwa kasashen waje, karin wasu kasashe na ci gaba da kimtsawa karbar Sinawa masu yawon shakatawa, ta hanyar inganta kayayyakin saukar baki da na bude ido, ta yadda za su janyo hankalin Sinawa masu zuwa shakatawa.

Wang Wenbin ya kara da cewa, Sinawa masu yawon shakatawa sun shigar da sabon kuzari ga farfadowar fannin yawon bude ido, da tattalin arzikin kasashe masu yawo.

Ya ce kafin bullar annobar COVID-19, kasar Sin ce kan gaba wajen yawan masu fita yawon bude ido kasashen waje, a tsawon shekaru masu yawa a jere, kuma Sinawa masu yawon shakatawa na kan gaba wajen yin sayayya, yayin da suke ziyartar kasashen ketare. A gabar da kuma wannan fanni ke farfadowa a yanzu, ana da imanin cewa, fannonin bunkasar tattalin arzikin kasar Sin, da na musayar al’adu da sauran sassan duniya za su kara zurfafa, wanda hakan zai shigar da kuzari, da karin karfin gwiwa ga farfadowar tattalin arzikin duniya. (Saminu Alhassan)

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Kamata Amurka Ta Yi Karin Haske Kan Fashewar Bututun Nord Stream

Next Post

Sin Ta Kalubalanci Amurka Da Ta Yi Bayani Game Da Batun Balan-balan Nata Dake Shiga Sassan Kasashe Daban Daban

Related

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

16 hours ago
Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

17 hours ago
Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci
Daga Birnin Sin

Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci

18 hours ago
An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing

18 hours ago
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

19 hours ago
Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

21 hours ago
Next Post
Sin Ta Kalubalanci Amurka Da Ta Yi Bayani Game Da Batun Balan-balan Nata Dake Shiga Sassan Kasashe Daban Daban

Sin Ta Kalubalanci Amurka Da Ta Yi Bayani Game Da Batun Balan-balan Nata Dake Shiga Sassan Kasashe Daban Daban

LABARAI MASU NASABA

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

May 24, 2025
Budurwa ƴar shekara 15 Ta Jefar Da Jariri A Sansanin Ƴan Gudun Hijira A Borno 

Budurwa ƴar shekara 15 Ta Jefar Da Jariri A Sansanin Ƴan Gudun Hijira A Borno 

May 24, 2025
NNPCL Ta Rufe Matatar Mai Ta Fatakwal

NNPCL Ta Rufe Matatar Mai Ta Fatakwal

May 24, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

May 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mazauna Kauyuka 4 A Taraba Bayan Taron Zuba Jari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mazauna Kauyuka 4 A Taraba Bayan Taron Zuba Jari

May 24, 2025
Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

May 24, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

May 24, 2025
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

May 24, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

May 24, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.