• English
  • Business News
Tuesday, September 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

by Sulaiman
1 hour ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A baya-bayan nan ne ministan ma’aikatar kimiyya da fasaha ta kasar Sin Yin Hejun da kwamishinan AU mai lura da harkokin ilimi, kimiyya da kirkire-kirkiren fasaha, Gaspard Banyankimbona, suka sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna, a madadin gwamnatin jamhuriyar jama’ar kasar Sin da kungiyar AU, dangane da hadin gwiwar raya bangaren kimiyya da fasaha.

Karkashin wannan yarjejeniya, sassan biyu za su yi hadin kai wajen aiwatar da bincike, da gina dandalin hadin gwiwa na raya fasahohi, da aiwatar da musayar kwarewar fasahohi, da kirkire-kirkire da sana’o’i da sauransu.

Ina matukar taya nahiyar Afrika murna domin wannan abun farin ciki ne gare ta, ganin cewa idan batu ake na kimiyya da fasahar zamani, to dole ne a kira kasar Sin saboda dimbin ci gaban da ta samu da ma yadda take mayar da hankali wajen bincike da kirkire-kirkire da kuma yadda a kusan kullum, masana a kasar ke bullo da sabbin abubuwa na kimiyya da fasaha. Baya ga haka, babu mafi dacewa da ya kamata nahiyar Afrika ta hada gwiwa da ita a wannan fanni da ya wuce kasar Sin, duba da muradinta na ganin an ci gaba tare, an samu moriya tare da kuma yadda take taimakawa ba tare da rufa-rufa ko gindaya sharadi ko ma katsalandan cikin harkokin kasashe ba.

Kasar Sin ta ciri tuta idan ana batu na kimiyya da fasaha. Cikin mizanin kirkire-kirkire na duniya da hukumar kula da hakkin mallaka ta duniya WIPO ta fitar a baya-bayan nan, a karon farko kasar Sin ta shiga jerin kasashe 10 dake kan gaba a fannin kirkire-kirkire, lamarin da ya tabbatar da ci gaban da kasar ke samu da kuma nuna kwalliya ta biyan kudin sabulu daga jajircewarta da manufofi da dimbin jarin da take zubawa bangaren.

Yayin da kasashe masu tasowa suka kasance koma baya, ci gaban kasar Sin zaburarwa ce a gare su cewa, su ma za su iya dogaro da karfinsu, kuma su samu ci gaba. Haka kuma, taimakonta gare su, ba shakka zai taka rawa wajen daga matsayinsu da kwarewarsu a fannin kimiyya da fasaha. Kamar yadda kullum nake fada, ci gaban kasar Sin, ci gaba ne ga kasashenmu na nahiyar Afrika domin duk wata nasara da ta samu, tana son su ma su samu. Don haka, ina ganin wannan hadin gwiwa da AU ta yi da Sin, dama ce ga kasashen Afrika ta kara karfinsu da kwarewa a bangaren ta yadda za su samu ci gaba kuma al’ummominsu su amfana.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Ba Ta Da Sarƙaƙiyar Jagoranci Idan Ta Samu Shugabanni Masu Gaskiya – Obasanjo 

Next Post

Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

Related

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

11 minutes ago
Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

2 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

3 hours ago
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta
Daga Birnin Sin

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

5 hours ago
Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet
Daga Birnin Sin

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

23 hours ago
Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya

1 day ago
Next Post
Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al'ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

September 30, 2025
Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

September 30, 2025
Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

September 30, 2025
Obasanjo

Nijeriya Ba Ta Da Sarƙaƙiyar Jagoranci Idan Ta Samu Shugabanni Masu Gaskiya – Obasanjo 

September 30, 2025
Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

September 30, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

September 30, 2025
Ruwa

Ma’aikatan Jinya Sun Yaba Wa Gwamnatin Kaduna Kan Aiwatar Da Sabon Tsarin Albashi

September 30, 2025
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

September 30, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.