• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Fi Mai Da Hankali Kan Hakikanin Yanayin Yaduwar Cuta Yayin Kandagarkin Annoba

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Fi Mai Da Hankali Kan Hakikanin Yanayin Yaduwar Cuta Yayin Kandagarkin Annoba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

Gwamnatin kasar Sin ta fitar da wata sanarwa a ranar 26 ga wannan wata, inda ta sauyawa cutar COVID-19 suna daga “novel coronavirus pneumonia” wato matakin cutar mai tsanani dake shafar huhu, zuwa “novel coronavirus infection”, kuma ta sanar da cewa, za ta sauya matakin yaki da cutar daga rukunin A zuwa rukunin B tun daga ranar 8 ga watan Janairun shekarar 2023 dake tafe, bisa dokar magancewa da jinyar cututtuka masu yaduwa ta jamhuriyar jama’ar kasar Sin. Ya zuwa wancan lokaci, ba za a kebe wadanda suka kamu da cutar ba, ba za a tantance wadanda suka yi mu’ammala da majinyata ba, kuma ba za a kebe yankunan hadari ba, kana ba za a dauki matakan yaki da cutar kan mutane da kayayyakin da suka shigo kasar daga ketare ba.

Matakin yaki da cutar da kasar Sin ta dauka ya kara inganta bisa tushen nazari da binciken da aka yi kan sauyawar kwayar cutar da hakikanin yanayin yaduwar cutar. Makasudin sauya matakin shi ne, ci gaba da nacewa kan manufar mayar da rayuka da moriyar jama’ar kasar a gaban komai.

Kwanan baya shahararren kamfanin hada-hadar kudi na kasa da kasa Morgan Stanley ya fitar da wani rahoto mai taken “Hasashe kan tattalin arzikin duniya bisa manyan tsare-tsare a shekarar 2023”, inda ake ganin cewa, karuwar tattalin arzikin duniya a shekara mai zuwa za ta gamu da matsala, amma tattalin arzikin nahiyar Asiya zai samu ci gaba yadda ya kamata, musamman ma a kasar Sin da kasar Indiya.

Ana iya cewa, ingantuwar matakan yaki da cutar a kasar Sin za ta kara kare lafiyar al’ummar Sinawa, haka kuma za ta ingiza farfadowar tattalin arzikin kasar. Ana sa ran ci gaban tattalin arzikin kasar Sin zai ingiza ci gaban tattalin arzikin duniya. (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Tarwatsa Caji Ofis Da Bam A Anambra

Next Post

Bolanle Raheem: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Dakatar Da ASP Drambi Vandi

Related

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12
Daga Birnin Sin

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

5 minutes ago
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

1 hour ago
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

2 hours ago
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa
Daga Birnin Sin

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

3 hours ago
Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da “Canji Mai Girma” Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 
Daga Birnin Sin

Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da “Canji Mai Girma” Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

4 hours ago
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

22 hours ago
Next Post
Bolanle Raheem: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Dakatar Da ASP Drambi Vandi

Bolanle Raheem: Sufeton 'Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Dakatar Da ASP Drambi Vandi

LABARAI MASU NASABA

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

August 22, 2025
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

August 22, 2025
Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

August 22, 2025
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

August 22, 2025
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

August 22, 2025
Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

August 22, 2025
Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da “Canji Mai Girma” Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da “Canji Mai Girma” Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

August 22, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.