• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Tura Maaikatan Jinya Dubu 30 Ga Kasashe Da Yankuna 76

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Tura Maaikatan Jinya Dubu 30 Ga Kasashe Da Yankuna 76
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau ne kakakin maaikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya yi bayani game da nasarorin da Sin ta samu, wajen gudanar da ayyukan taimakawa kasashen waje a fannin ba da jinya, inda ya ce taimakawa kasashen waje a fannin ba da jinya, muhimmin aiki ne a cikin ayyukan taimakawa kasashen waje.

  • Kayayyakin Tallafin Da Sin Ta Samarwa Turkiye A Karon Farko Sun Isa Filin Jirgin Saman Istanbul

 

Tun da Sin ta tura rukunin farko na aikin ba da jinya ga kasar Algeria a shekarar 1963, har zuwa yanzu, ta riga ta tura jimillar maaikatan jinya dubu 30 ga kasashe da yankuna 76 a duniya, wadanda suka ba da jinya ga mutane marasa lafiya miliyan 290.

A kwanakin baya, babban sakataren JKS Xi Jinping, ya amsa wasikar da membobin rukunin aikin ba da jinya na Sin dake aiki a kasar Afirka ta Tsakiya suka rubuta masa, inda ya gaishe da daukacin membobin rukunonin aikin ba da jinya na kasar Sin dake kasashen waje. Ya kuma ce shekarar bana ita ce ta cika shekaru 60, tun bayan da Sin ta tura rukunin aikin ba da jinya na farko zuwa kasashen waje.

Wang Wenbin ya yi nuni da cewa, Sin za ta ci gaba da yin hadin gwiwa a tsakanin kasa da kasa, a fannin kiwon lafiya, ciki har da aikin taimakawa kasashen waje a fannin ba da jinya, don gina gadar kiwon lafiya a tsakanin kasa da kasa, ta yadda za a kara samar da gudummawar tabbatar da kiwon lafiyar jamaar dukkanin duniya, da kuma sa kaimi ga raya tsarin kiwon lafiyar bil Adam baki daya. (Zainab)

Labarai Masu Nasaba

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Amurka Kasa Ce Mafi Son Leken Asiri A Duniya

Next Post

An Yi Taron Dandalin Tattaunawa Na Kungiyar Hadin Gwiwar Kafofin Watsa Labaru Na Telebijin Na Kasashe Masu Bin Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Na 2023

Related

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

13 hours ago
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025
Daga Birnin Sin

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

14 hours ago
Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed
Daga Birnin Sin

Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed

15 hours ago
Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje

16 hours ago
Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici
Daga Birnin Sin

Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici

19 hours ago
Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa
Daga Birnin Sin

Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa

20 hours ago
Next Post
An Yi Taron Dandalin Tattaunawa Na Kungiyar Hadin Gwiwar Kafofin Watsa Labaru Na Telebijin Na Kasashe Masu Bin Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Na 2023

An Yi Taron Dandalin Tattaunawa Na Kungiyar Hadin Gwiwar Kafofin Watsa Labaru Na Telebijin Na Kasashe Masu Bin Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Na 2023

LABARAI MASU NASABA

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

May 31, 2025
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

May 31, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.