• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Bikin Cika Shekaru 77 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japanawa

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Yi Bikin Cika Shekaru 77 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japanawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Asabar ne kasar Sin ke gudanar da bikin cika shekaru 77, da cimma nasarar yakin kin harin Japanawa, da yakin nuna adawa da ‘yan mulkin danniya na duniya.

A gundumar Shijingshan dake nan birnin Beijing, jami’an hukuma, da dakarun rundunar ‘yantar da al’umma, da wakilan dalibai, sun yi tattaki zuwa wurin da mahara Japanawa suka kafa tudun harba makamai.

  • Ko Kasar Japan Take Son Taimakawa Afirka Cikin Sahihanci?

Kaza lika, sun ziyarci daya daga dakarun da suka halarci yakin kin jinin harin Japanawa mai shekaru 97 a duniya, wanda ya ba su wasu labarai game da dauki ba dadin da aka yi, domin dakile harin Japanawa.

A birnin Shanghai kuwa, gwamman Sinawa sun taru, a dakin tunawa na Songhu Kangzhan, wanda aka gina domin tunawa da lokacin barkewar babban yaki a karon farko, domin dakile farmakin dakarun Japan. Jama’ar da suka taru, sun kuma yi shiru na dan lokaci, domin girmama sadaukarwar da ‘yan mazan jiya suka yi domin kare kasar Sin.

Kaza lika a yankin musamman na Hong Kong ma, an gudanar da makamancin wannan biki, wanda ya kunshi buga taken kasa, da daga tutar kasa, da jinjina ga wadanda suka rasa rayukan su, yayin yakin na dakile harin Japanawa, a babban lambun kasa dake birnin, taron da ya samu halartar babban kantoman yankin John Lee, da sauran jami’an sassa, da ‘yan majalissu.

Labarai Masu Nasaba

Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname

A ranar 2 ga watan Satumbar shekarar 1945 ne kasar Japan, ta sanya hannu kan takardar mika wuya a yakin duniya na II, kusan makwanni 2 bayan ta ayyana amincewa da hakan.

A shekarar 2014 kuma, kasar Sin ta sanar da ranar 3 ga watan Satumbar ko wace shekara, a matsayin ranar tunawa da cimma nasara kan dakarun kasar Japan. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Taliyar Indomie Na Kara Karbuwa A Sassan Kasar Nan

Next Post

Ango Da Wasu Mutum Shida Sun Mutu A Inugu

Related

Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE
Daga Birnin Sin

Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

3 hours ago
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname

4 hours ago
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da Japan Ta Yi Game Da Kusantar Iyakarta Ta Sama
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da Japan Ta Yi Game Da Kusantar Iyakarta Ta Sama

5 hours ago
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika
Daga Birnin Sin

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

1 day ago
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

1 day ago
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

1 day ago
Next Post
Ango Da Wasu Mutum Shida Sun Mutu A Inugu

Ango Da Wasu Mutum Shida Sun Mutu A Inugu

LABARAI MASU NASABA

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Raasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi

Buhari Ɗan Kishin Ƙasa Ne — Tinubu

July 13, 2025
Na Yi Rashin Nagartaccen Abokin Aiki, Mai Dattako, Shugaba Buhari —Jonathan

Nijeriya Ta Yi Rashin Ɗan Kishin Ƙasa Mai Gaskiya Da Nagarta — Osinbajo

July 13, 2025
Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Raasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Raasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi

July 13, 2025
Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan

Rasuwar Buhari: Nahiyar Afirka Ta Yi Babban Rashi — Kungiyar Gwamnoni Ta Nijeriya 

July 13, 2025
Rasuwar Buhari: An Yi Rashin Ɗan Ƙasa Na Gari, Abin Koyi — Kungiyar Gwamnonin Arewa

Rasuwar Buhari: An Yi Rashin Ɗan Ƙasa Na Gari, Abin Koyi — Kungiyar Gwamnonin Arewa

July 13, 2025
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

July 13, 2025
Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

July 13, 2025
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

July 13, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname

July 13, 2025
Tinubu Ya Tabbatar da Rasuwar Buhari, Ya Tura Shettima Zuwa Landan

Tinubu Ya Tabbatar da Rasuwar Buhari, Ya Tura Shettima Zuwa Landan

July 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.