• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin: Za A Zurfafa Dangantakar Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-Tsare Tsakanin Sin Da Kenya

by CGTN Hausa
1 year ago
Sin

Ma’aikatar harkokin wajen Sin ta bayyana a yau cewa, hukumomin hada-hadar kudi na bangaren Sin na inganta tattaunawa tare da bangaren Kenya, inda bangarorin biyu za su ci gaba da habakawa da zurfafa hadin gwiwa mai amfani a fannoni daban daban kamar zubawa da tattara jari.

Kakakin ma’aikatar Wang Wenbin ne ya sanar da haka yayin taron manema labarai na yau da kullum, lokacin da yake amsa tambayoyi game da hadin gwiwar Sin da Kenya.

  • Gwamnatocin Kasashe Da Dama Sun Sake Jaddada Bin Manufar “Kasar Sin Kasa Ce Daya Tak A Duniya”
  • Yanzu-Yanzu: Sarki Sunusi Ya Isa Gidan Gwamnatin Kano

Wang Wenbin ya kara da cewa, Sin ta lura da yadda wasu hukumomin hada-hadar kudi na kasa da kasa ke furta kalmomi masu kyau game da tattalin arzikinta, yana mai bayyana karuwar tattalin arzikin Sin a matsayin babban karfi na karuwar tattalin arzikin kasa da kasa.

Game da yanayin bunkasuwar sabuwar tashar kan tudu zuwa teku ta yammacin Sin kuwa, Wang Wenbin ya ce, a halin yanzu, kayayyakin da ake jigilar su ta hanyar, suna zuwa tashoshi 514 na kasashe da yankunan duniya 123.

Bugu da kari, Wang Wenbin ya ce ba za a sauya matsayin al’ummar kasa da kasa kan tsayawa tsayin daka kan manufar kasar Sin daya tak ba, yana mai bayyana manufar a matsayin babban tushen hadin gwiwa tsakanin Sin da sauran kasashe. Ya ce kasar Sin ba za ta yarda da ko wane nau’i na ba da kariya ga ayyukan ballewar Taiwan bisa ko wane dalili ba.

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Kana a yau din, kakakin ma’aikatar tsaron kasar Sin, Wu Qian, ya ba da amsa ga ‘yan jarida game da atisayen soja da rundunar sojin ‘yantar da jama’ar kasar Sin reshen gabashin kasar ta gudanar a yankunan teku dake kewayen tsibirin Taiwan. Inda ya bayyana aikin a matsayin mai cikakkiyar ma’ana, dake da nufin yaki da ballewar yankin Taiwan. (Safiyah Ma)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
Next Post
Gwamna yusuf

Zan Gaggauta Rattaba Hannu A Hukuncin Wanda Ya Kone Mutane A Masallaci – Gwamnan Kano

LABARAI MASU NASABA

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.