• English
  • Business News
Sunday, September 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Sun Kashe Mutum 1, Sun Ceto 14 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

by Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
Sojoji Sun Kashe Mutum 1, Sun Ceto 14 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakarun runduna ta hudu ta Operation Whirl Punch, da runduna ta musamman ta bataliya ta 167, sun kubutar da mutane 14 da aka yi garkuwa da su yayin da suka farwa wata maboyar ‘yan fashi da makami a jihar Kaduna.

Kwamishinan ma’aikatar harkokin tsaron cikin gida, Samuel Aruwan, ya bayyana a wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, ya ce, sojojin da sun sintiri mai zuwa yankin Tukurua a karamar hukumar Chikun ta jihar, sun yi artabu tare da fatattakar ‘yan ta’addan da kashe daya daga cikinsu.

  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Tare Da Yin Garkuwa Da Matan Aure 4 A Kaduna
  • Sojoji Sun Ceto Mutane 6 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Sanarwar ta bayyana cewa, sojojin sun ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su, wadanda suka hada da maza tara da mata biyar.

Aruwan ya ci gaba da cewa, gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana jin dadinsa dangane da rahoton tsaron, ya yabawa rundunar tare da yaba wa jagorancin Manjo Janar TA Lagbaja da kuma kwamandan runduna ta Operation Whirl Punch.

Gwamnan ya kara yabawa kwazon sojojin, domin an kubutar da dukkan wadanda aka yi garkuwa da su a raye ba tare da wani rauni ba.

Labarai Masu Nasaba

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ra’ayoyin PDP, PRP Da SDP Kan Gudanar Da Zabe A Kano

Next Post

Allah Ya Yi Wa Dan Janar Sani Abacha Rasuwa 

Related

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 
Wasanni

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

58 minutes ago
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku
Labarai

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

2 hours ago
Sojoji
Labarai

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

2 hours ago
Sojoji
Manyan Labarai

Wata Mahanga Ta Daban Ta Kallon Ayyukan Ta’addanci

3 hours ago
Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

4 hours ago
Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?
Labarai

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

4 hours ago
Next Post
Allah Ya Yi Wa Dan Janar Sani Abacha Rasuwa 

Allah Ya Yi Wa Dan Janar Sani Abacha Rasuwa 

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Babu Wanda Ya Jawo Ra’ayina  Zuwa Masana’antar Kannywood —Umar Hassan (2)

September 21, 2025
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

September 21, 2025
Ko Ka San Dalilin Da Zai Bai Wa Nijeriya Damar Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya?

Ko Ka San Dalilin Da Zai Bai Wa Nijeriya Damar Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya?

September 21, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

September 21, 2025
Sojoji

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

September 21, 2025
Sojoji

Wata Mahanga Ta Daban Ta Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 21, 2025
Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

September 21, 2025
Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

September 21, 2025
Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU

Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU

September 21, 2025
Sojoji

Djed Spence: Musulmin Da Ya Fara Bugawa Tawagar Ingila Wasan Ƙwallon Ƙafa A Tarihi

September 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.