• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Sun Kashe ‘yan Ta’addar Iswap Da Dama A Yobe Yayin Da Jami’in CJTF 1 Ya Mutu A Borno

by Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
‘Yan Ta’adda Da Dama Sun Mutu A Wata Arangama Tsakanin ISWAP Da Boko Haram A Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakarun Sojojin Nijeriya sun yi ruwan bama-bamai a sansanin ‘yan ta’addar Daesh a yankin Yammacin Afirka (ISWAP), inda suka kashe ‘yan ta’adda da dama a jihar Yobe.

LEADERSHIP ta rawaito cewa, ‘yan ta’addar sun hadu ne akan babura sun nufi wurin da niyyar kai hari a sansanin Soji.

  • ISWAP Ta Sace Jami’an Tsaro 7 A Borno
  • Da Dumi-dumi: Mayakan ISWAP Sun Kai Wa ‘Yan Boko Haram Farmaki

Wani rahoton sirri da Zagazola Makama, kwararre a fannin yaki da tada kayar baya a yankin tafkin Chadi ya samu daga manyan majiyoyin soji, wanda ya samu wakilinmu, ya nuna cewa, a bisa bayanan sirri, sojojin bataliya ta 27 Task Force Battalion, sun harba makaman atilare da dama. ‘yan ta’addar da suka yi sanadiyar kashe mutanen da ba a tantance adadinsu ba.

An kuma bayyana cewa daga baya ‘yan ta’addar sun dawo a kan babura 6 da mota daya domin kwashe gawarwakinsu.

A wani labarin kuma, wani jami’in ‘Civilian Joint Task Force’ (CJTF) ya rasa ransa yayin da wasu 4 suka jikkata a wani samame da ‘yan ta’addan ISWAP suka kai da tsakar dare a kauyen Benisheik da ke karamar hukumar Kaga a jihar Borno.

Labarai Masu Nasaba

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Benisheikh yana da nisan kilomita 72 da nisan mil 44.8 zuwa Maiduguri babban birnin jihar Borno.

An rawaito cewa ‘yan ta’addan sun kutsa cikin garin ne a kan babura da misalin karfe 3:30 na safe inda suka yi artabu da jami’an tsaro.

Wani rahoton leken asirin da Zagazola Makama ya samu ya ce ‘yan ta’addar sun yi galaba a kan jami’an tsaro, inda suka kashe daya daga cikinsu da kona motocin sintiri hudu.

Majiyar ta bayyana cewa ‘yan ta’addar sun ja da baya inda suka yi taho-mu-gama a lokacin da suka hango wata tawaga ta hadin gwiwa da sojojin Nijeriya.

Idan dai za a iya tunawa, Makama ya yi gargadin cewa ‘yan ta’addar na shirin kai hare-hare da dama a wasu wurare a fadin kasar nan tsakanin Satumba da Oktoba, 2022.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shahararren Malamin Addinin Musulunci, Youssef Al- Qaradawi Ya Rasu

Next Post

Kasar Sin Ta Samu Nasarori A Bangaren Ginin Ababen More Rayuwa Na Zamani

Related

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

11 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

12 hours ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

13 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

13 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

15 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

16 hours ago
Next Post
Kasar Sin Ta Samu Nasarori A Bangaren Ginin Ababen More Rayuwa Na Zamani

Kasar Sin Ta Samu Nasarori A Bangaren Ginin Ababen More Rayuwa Na Zamani

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.