• English
  • Business News
Thursday, June 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hedikwatar tsaro (DHQ) ta ce, dakarunta sun yi nasarar kashe ‘yan ta’addar Boko Haram/ISWAP 139, tare da kama wasu 132 da ke bai wa ‘yan ta’addan bayanan sirri, sannan kuma ta kubutar da mutum 60 da ‘yan ta’addan suka yi garkuwa dasu a makonni biyu da suka gabata.

Daraktan ayyukan yada labarai na tsaro, Manjo Janar Musa Danmadami, wanda ya bayyana hakan a cikin sanarwar da ya fitar a rahoton mako-biyu da rundunar ke fitar a tsakanin 6 zuwa 20 ga watan Oktoba, 2022, ya ce ‘yan ta’addan Boko Haram 366 da iyalansu sun mika wuya ga gwamnatin jihar Borno, sannan kuma shugabannin ‘yan bindiga biyu da mambobin su dake Jihar Zamfara, su ma sun mika wuya ga gwamnatin jihar.

  • Rundunar Soji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6 A Borno

Sanarwar ta kara da cewa, rundunar sojojin ta Operation Hadin Kai a lokacin da take binciken sirri, ta kama mutum 72 masu samar wa ‘yan ta’adda da makamai, sannan ta kashe 49 daga cikinsu.

Ya bayyana cewa, sojoji a ranar 11 ga Oktoba, 2022 sun fatattaki ‘yan ta’addan Boko Haram/ISWAP, a wani harin kwantan bauna da ‘yan ta’addan suka kai a kauyen Gala Kura da ke karamar hukumar Bama a jihar Borno.

Daraktan ya ce an kashe ‘yan ta’addar Boko Haram guda daya a arangamar tare da kwato bindigogin AK47 guda biyu.

Labarai Masu Nasaba

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar Zaɓe Kafin Rantsuwa

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsarin Dimokuradiyya Na Kasar Sin Ya Nuna Basirar Sinawa

Next Post

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Nasarorin Zaman Lafiya Da Aka Samu A CAR

Related

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar Zaɓe Kafin Rantsuwa
Labarai

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar Zaɓe Kafin Rantsuwa

54 minutes ago
Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane
Manyan Labarai

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

3 hours ago
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna
Manyan Labarai

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

4 hours ago
Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 
Labarai

Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

5 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas
Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

7 hours ago
Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike
Manyan Labarai

Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

8 hours ago
Next Post
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Nasarorin Zaman Lafiya Da Aka Samu A CAR

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Nasarorin Zaman Lafiya Da Aka Samu A CAR

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar Zaɓe Kafin Rantsuwa

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar Zaɓe Kafin Rantsuwa

June 12, 2025
Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

June 12, 2025
Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

June 12, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

June 12, 2025
Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

June 12, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

June 12, 2025
Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

June 12, 2025
Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

June 11, 2025
haraji

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

June 11, 2025
An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

June 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.