• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tabbatuwar Zaman Lafiya A Duniya Na Bukatar Hadin Gwiwa Da Cudanyar Bangarori Daban-daban

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Zaman lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya Litinin ne mataimakin wakilin dindindin na kasar Sin a MDD Dai Bing, ya jaddada bukatar mambobin Kwamitin Sulhu na MDD, su tsaya tsayin daka kan ruhin hadin gwiwa.

Wannan kira ya zo a lokaci mafi muhimmanci la’akari da yanayin da duniya ke ciki. Babban makasudin MDD shi ne dinke baraka da tabbatar da hadin kan kasa da kasa bisa adalci da girmama juna. Haka kuma batun yake ga duk wasu sassa dake karkashin majalisar, ciki har da Kwamitin Sulhu, wanda nauyin tabbatar da sulhu da tsaro a kasa da kasa ya rataya a wuyansa.

  • Salon Dimokuradiyya Mai Sigar Musamman Ta Kasar Sin 
  • Xi Ya Tattauna Harkokin Kasa Tare Da Wakilai Da Mambobin Manyan Taruka Biyu Na Kasar Sin

Batun zaman lafiya da tsaro bai kamata ya zama wani abu da za a siyasantar ba, domin ya shafi rayuka da dukiyoyin jama’a. Ya kamata tabbatar da tsaron rayukan jama’a ya kasance wani abu da ya sha gaban komai, haka kuma, bai kamata a rika amfani da shi a matsayin makami ba.

Yanayin da duniya ta shigha yanzu haka, inda ake fuskantar rigin-ginmu, ya dace ya zaburar da kasashen duniya cewa, ana tsananin bukatar hadin gwiwa da kira da murya daya domin kare rayukan jama’a da tabbatar da kwanciyar hankalin duniya.

Kamar yadda Jakadan na Sin ya bayyana, gabatar da daftari, nauyi ne maimakon wata dama. Nauyi ne da ya rataya a kan kasashen na tabbatar da sun yi abun da ya dace cikin adalci da hangen nesa da sanin ya kamata, ba wai amfani da shi a matsayin dama ta siyasa ba. Ran bil adama, abu ne mai daraja, bai kyautu a rika sanya siyasa cikin duk wata harka da ta shafi ceton rai ko rayuka ba. Yadda ake amfani kujerar dindin din a matsayin dama ko kuma makamin siyasa a MDD, ya kara ta’azzara lamuran a duniya, maimakon tsagaita bude wuta da cimma sulhu, ana ta zubar da jini da asarar rayuka da dukiyoyi.

Labarai Masu Nasaba

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

Kamar yadda kasar Sin take kira a kullum, tabbatar da zaman lafiya a duniya na bukatar hadin gwiwa da cudanyar bangarori daban-daban. Bugu da kari, kamata ya yi kasa da kasa, musammam manya su yi koyi tare da amincewa da wannan ra’ayi na kasar Sin, wato ra’ayin tabbatar da adalci da zaman lafiya da hadin gwiwa da kuma tsayawa kasashe masu tasowa da goya musu baya. (Fa’iza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Anambra Ta Rusa Shaguna 2,000 A Onitsa

Next Post

SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 2

Related

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

17 hours ago
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025
Daga Birnin Sin

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

18 hours ago
Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed
Daga Birnin Sin

Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed

19 hours ago
Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje

20 hours ago
Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici
Daga Birnin Sin

Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici

23 hours ago
Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa
Daga Birnin Sin

Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa

1 day ago
Next Post
SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 1

SAHUR [Falalarsa Da Fa'idojinsa] Na 2

LABARAI MASU NASABA

bakin wake

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

June 1, 2025
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.