• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tankar Mai Ta Sake Yin Hatsari A Jigawa

by Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
Fashewar Tankar Man Fetur A Jigawa: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Haura 180
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Wata tanka dauke da man fetur ta sake yin hatsari a jihar Jigawa da ke arewa maso yammacin Nijeriya, lamarin da ya jefa al’ummar da ke kan iyaka da Jigawa da Kano cikin firgici.
Lamarin ya faru ne a ranar Talata, 12 ga watan Nuwamba, 2024, a kusa da kauyen Gamoji, kan hanyar Kano zuwa Maiduguri. Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar Kashe Gobara ta Tarayya (FFS) a Jihar Jigawa, Aliyu M.A, ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.
  • Babban Jami’in Sin Ya Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasa Da Kasa Kan Daukar Matakan Daidaita Sauyin Yanayi 
  • Shugaba Xi Jinping Ya Tashi Daga Beijing Don Halartar Taron APEC
A cewar Aliyu, “da misalin karfe 10:43 na safe ne muka samu kiran gaggawa daga Zubairu Ahmad, Hakimin Kuho, inda ya sanar da mu wani hatsarin da wata tanka ta yi a Tsaida, Kwanar Kalle, kusa da kauyen Gamoji.
“FFS ta amsa kiran cikin hanzari, inda ta isa wurin da misalin karfe 10:50 domin kashe wutar da ta tashi.
Amsa kiran gaggawa da FFS ta yi, ya taimaka wajen dakile ƙarin asarar rayuka a irin lamarin da ya faru a baya a jihar. Har yanzu dai ba a fitar da wani rahoto a hukumance ba kan musabbabin hatsarin da kuma barnar da hatsarin ya yi.
LEADERSHIP ta ruwaito cewa, wannan shi ne karo na biyu da fashewar tankar dakon mai a yankin ta faru cikin wata guda.
A ranar 15 ga Oktoba, 2024, makamancin haka ta faru a garin Majia da ke karamar hukumar Taura, inda wata motar dakon mai da ta taso daga jihar Kano zuwa Nguru ta jihar Yobe ta tarwatse, inda ta kashe mutane sama da 170.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Babban Jami’in Sin Ya Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasa Da Kasa Kan Daukar Matakan Daidaita Sauyin Yanayi 

Next Post

Wakilin Sin Ya Bukaci Isra’ila Da Ta Dakatar Da Amfani Da Agajin Jin Kai A Gaza A Matsayin Hanyar Cimma Bukatar Kashin Kai

Related

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

6 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

12 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

13 hours ago
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

14 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

15 hours ago
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano
Manyan Labarai

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

16 hours ago
Next Post
Wakilin Sin Ya Bukaci Isra’ila Da Ta Dakatar Da Amfani Da Agajin Jin Kai A Gaza A Matsayin Hanyar Cimma Bukatar Kashin Kai

Wakilin Sin Ya Bukaci Isra’ila Da Ta Dakatar Da Amfani Da Agajin Jin Kai A Gaza A Matsayin Hanyar Cimma Bukatar Kashin Kai

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.