• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Rayuwar Marigayi Sarkin Ibira, Ohinoyi Attah Ado Ibrahim (2)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Ohinoyi attah

Saboda ya nuna matukar hazaka a kwas din da ya yi sai aka sake bashi dama ya zama cikakken dalibi saboda ya karanta digiri na biyu, ta haka ya samu shaidar takardar digiri na biyu na Harbard MBA a 1959.

Da yaga ya samu damar mallakar gogewa ta aiki da horarwar da ya samu ga kuma ingantaccen karatun da ya yi, sai ya tsaida shawara inda ya auri Miss Abimbola Solomon ranar 1 ga Nuwamba 1959.

  • INEC Ta Ayyana Uzodimma Na APC A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamnan Imo
  • An Harbe Barawon Akwatin Zabe A Kogi

Basarake Ohinoyi na Ebiraland,Alhaji Ado Ibrahim ya rasu ne da sanyin safiyar Lahadi 29 ga Oktoba 2023.Ya mutu yana da shekara 95 a duniya sanannen dan kasuwa ne wanda ya shahara shi mutum ne mai son ya tafi da yadda zamani ya kasance a rayuwarsa inda ya zauna a birnin Legas ya kwashe shekaru masu yawa.Tsohon Shugaba ne na kamfanin Nestle Nijeriya, an yi jana’izar Ohinoyi na Ebiraland, Dakta Abdulrahman Ado-Ibrahim da karfe biyu na rana.

Sakataren masauratun gargajiya na Ebiraland Alhaji Yunusa Sule shi ya bayyanawa kamfanin dillacin Labarai na Nijeriya kafin a kai ga yi ma shi jana’iza an dauka matakan da za su ta kasance ta girmamawa ce a Okene.Jana’izar an yi ta ne da karfe biyu na rana a Okene bayan an kawo gawarsa daga Abuja kamar yadda Sakataren ya bayyana ya mutu da karfe biyu ne a wni asibitin da ba’a bayyana sunansa ba a Abuja bayan yayi fama da tashin lafiya.Sakataren ya ce mutuwarsa ba karamin rashi aka yi ba a Ebiraland.

Ya ce sun yi rashin“Babansu da kuma Shugaba ranar Lahadi da safe a wani Asibiti a Abuja inda aka gano yana da wata cutar daya dade da fama da ita ta tsufa,rashin lafiya na mako uku.“Mun shiga cikin dimuwa dangane da rasuwarsa lalle uba ne mutumin kirki kuma dalin Shugaba ba wai a sashen Ebiraland ba gaba dayan Kogi da kuma Nijeriya baki daya.Rasuwarsa ta bar wani babban gibin da ba za’a iya cikewa ba.

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Next Post
Noma

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Tiriliyan 45 Daga Harajin Kaya A 2026

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
katsina

Tawagar Bankin Duniya Ta Gana Da Gwamnan Katsina Kan Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Muhallinsu

October 17, 2025
Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

October 17, 2025
Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.