ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

INEC Ta Ayyana Uzodimma Na APC A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamnan Imo

by Muhammad
3 years ago
Uzodimma

Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta ayyana Uzodimma na Jam’iyyar APC a matsayin wanda ya yi nasarar lashe zaben gwamnan imo. 

Gwamna Uzodinma ya samu kuri’u 540,308 yayin da dan takarar jam’iyyar PDP, Mista Sam Anyanwu ya samu kuri’u 71,503, shi kuma Athan Achonu na jam’iyyar Labour ya samu kuri’u 64,081 ya zo na uku.

  • Zaɓen Bayelsa, Imo da Kogi: Shugaban INEC Ya Ja Kunnen Ma’aikata Su Yi Aiki Da Gaskiya
  • INEC Ta Tura Ma’aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

Yanzu dai Gwamna Uzodinma zai yi wa’adi na biyu ne a matsayin gwamnan jihar Imo.

ADVERTISEMENT

Gwamna Hope Uzodimma na jam’iyyar APC ya yi nasarar lashe zabensa a dukkanin kananan hukumomin jihar 27 da aka gudanar a zaben gwamnan jihar Imo a ranar Asabar 11 ga watan Nuwamba, 2023.

An dai fara tattara sakamakon zaben ne da misalin karfe 2 na daren Asabar zuwa Lahadi a Owerri, babban birnin jihar, inda mataimakin shugaban jami’ar tarayya, ta Oye Ekiti, Farfesa Abayomi Fashina, yake a matsayin babban jami’i mai tattara sakamakon zabe na hukumar zabe ta kasa (INEC) a jihar Imo.

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

Manyan masu kalubalantar gwamnan jihar mai ci a zaben sun hada da Samuel Anyanwu na jam’iyyar (PDP) da Achonu Nneji na jam’iyyar Labour inda a zaben ba su samu nasarar lashe ko karamar hukuma daya ba.

Duba yadda cikakken sakamakon yake a kasa:

1. Karamar Hukumar NJABA:

APC – 8, 110
LP – 995
PDP – 2, 404

2. Karamar Hukumar OBOWO:

APC – 17,514
LP -. 3,404
PDP – 711

3. Karamar Hukumar Oru West:

APC: 38,726
LP- 1,867
PDP – 987

4. Karamar Hukumar Owerri North

APC – 8,536
LP – 4,386
PDP – 3,449

5. Karamar Hukumar NWANGELE:

APC – 29,282
LP – 895
PDP – 2,132

6. Karamar Hukumar ORSU:

APC – 18,003
LP _. 813
PDP – 624

7. Karamar Hukumar Ikeduru:

APC – 22,356
LP – 1,377
PDP – 7,258

8. Karamar Hukumar Owerri municipal:

APC – 5,324
LP 2,914
PDP 2,180

9. Karamar Hukumar Onuimo:
APC – 13,434
LP – 1,753
PDP – 2,676

10. Karamar Hukumar NKWERRE:

APC – 22, 488
LP – 1,320
PDP – 2,632

11. Karamar Hukumar ISU:

APC – 11,312
LP – 1,253
PDP – 2, 508

12. Karamar Hukumar IDEATO SOUTH:

APC – 16, 891
LP – 1,649
PDP – 2,469

13. Karamar Hukumar OKIGWE:

APC – 55, 585
LP – 2,655
PDP – 1,688

14. Karamar Hukumar AHIAZU MBAISE:

APC – 8,369
LP – 2,214
PDP – 3,507

15. Karamar Hukumar Ehime Mbano:

APC – 6,632
LP – 4,957
PDP – 681

16. Karamar Hukumar ISIALA MBANO:

APC – 10,860
LP – 2,419
PDP – 1,659

17. Karamar Hukumar ORU EAST:

APC – 67, 315
LP – 3,443
PDP – 2, 202

18. Karamar Hukumar OWERRI WEST:

APC – 9, 205
LP – 2,597
PDP – 3,305

19. Karamar Hukumar ABOH MBAISE:

APC – 9,638
LP – 2,435
PDP – 1,724

20. Karamar Hukumar NGOR OKPALA:

APC – 14,143
LP – 2, 716
PDP – 3,451

21. Karamar Hukumar EZINIHITTE MBAISE:

APC – 8, 473
LP – 3, 332
PDP – 2,784

22. Karamar Hukumar Orlu:

APC – 37, 614
LP – 2,424
PDP _. 3,690

23 Karamar Hukumar IHITTE UBOMA:

APC. – 11, 099
LP – 2, 766
PDP – 3, 078

24. Karamar Hukumar Mbaitoli:

APC – 12,556
LP – 4,007
PDP – 5,343

25. Karamar Hukumar IDEATO NORTH:

APC – 5,271
LP – 1,522
PDP – 2, 062

26. Karamar Hukumar OHAJI EGBEMA:

APC – 14,962
LP – 1,506
PDP – 3, 3694

27. Karamar Hukumar Oguta:

APC – 57, 310
LP – 1,941
PDP – 2,653

Uzodimma
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC
Manyan Labarai

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa
Siyasa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026
Next Post
Karatu

Dabarun Karatu A Gida (1)

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.