ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

INEC Ta Ayyana Uzodimma Na APC A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamnan Imo

by Muhammad
3 years ago
Uzodimma

Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta ayyana Uzodimma na Jam’iyyar APC a matsayin wanda ya yi nasarar lashe zaben gwamnan imo. 

Gwamna Uzodinma ya samu kuri’u 540,308 yayin da dan takarar jam’iyyar PDP, Mista Sam Anyanwu ya samu kuri’u 71,503, shi kuma Athan Achonu na jam’iyyar Labour ya samu kuri’u 64,081 ya zo na uku.

  • Zaɓen Bayelsa, Imo da Kogi: Shugaban INEC Ya Ja Kunnen Ma’aikata Su Yi Aiki Da Gaskiya
  • INEC Ta Tura Ma’aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

Yanzu dai Gwamna Uzodinma zai yi wa’adi na biyu ne a matsayin gwamnan jihar Imo.

ADVERTISEMENT

Gwamna Hope Uzodimma na jam’iyyar APC ya yi nasarar lashe zabensa a dukkanin kananan hukumomin jihar 27 da aka gudanar a zaben gwamnan jihar Imo a ranar Asabar 11 ga watan Nuwamba, 2023.

An dai fara tattara sakamakon zaben ne da misalin karfe 2 na daren Asabar zuwa Lahadi a Owerri, babban birnin jihar, inda mataimakin shugaban jami’ar tarayya, ta Oye Ekiti, Farfesa Abayomi Fashina, yake a matsayin babban jami’i mai tattara sakamakon zabe na hukumar zabe ta kasa (INEC) a jihar Imo.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

Manyan masu kalubalantar gwamnan jihar mai ci a zaben sun hada da Samuel Anyanwu na jam’iyyar (PDP) da Achonu Nneji na jam’iyyar Labour inda a zaben ba su samu nasarar lashe ko karamar hukuma daya ba.

Duba yadda cikakken sakamakon yake a kasa:

1. Karamar Hukumar NJABA:

APC – 8, 110
LP – 995
PDP – 2, 404

2. Karamar Hukumar OBOWO:

APC – 17,514
LP -. 3,404
PDP – 711

3. Karamar Hukumar Oru West:

APC: 38,726
LP- 1,867
PDP – 987

4. Karamar Hukumar Owerri North

APC – 8,536
LP – 4,386
PDP – 3,449

5. Karamar Hukumar NWANGELE:

APC – 29,282
LP – 895
PDP – 2,132

6. Karamar Hukumar ORSU:

APC – 18,003
LP _. 813
PDP – 624

7. Karamar Hukumar Ikeduru:

APC – 22,356
LP – 1,377
PDP – 7,258

8. Karamar Hukumar Owerri municipal:

APC – 5,324
LP 2,914
PDP 2,180

9. Karamar Hukumar Onuimo:
APC – 13,434
LP – 1,753
PDP – 2,676

10. Karamar Hukumar NKWERRE:

APC – 22, 488
LP – 1,320
PDP – 2,632

11. Karamar Hukumar ISU:

APC – 11,312
LP – 1,253
PDP – 2, 508

12. Karamar Hukumar IDEATO SOUTH:

APC – 16, 891
LP – 1,649
PDP – 2,469

13. Karamar Hukumar OKIGWE:

APC – 55, 585
LP – 2,655
PDP – 1,688

14. Karamar Hukumar AHIAZU MBAISE:

APC – 8,369
LP – 2,214
PDP – 3,507

15. Karamar Hukumar Ehime Mbano:

APC – 6,632
LP – 4,957
PDP – 681

16. Karamar Hukumar ISIALA MBANO:

APC – 10,860
LP – 2,419
PDP – 1,659

17. Karamar Hukumar ORU EAST:

APC – 67, 315
LP – 3,443
PDP – 2, 202

18. Karamar Hukumar OWERRI WEST:

APC – 9, 205
LP – 2,597
PDP – 3,305

19. Karamar Hukumar ABOH MBAISE:

APC – 9,638
LP – 2,435
PDP – 1,724

20. Karamar Hukumar NGOR OKPALA:

APC – 14,143
LP – 2, 716
PDP – 3,451

21. Karamar Hukumar EZINIHITTE MBAISE:

APC – 8, 473
LP – 3, 332
PDP – 2,784

22. Karamar Hukumar Orlu:

APC – 37, 614
LP – 2,424
PDP _. 3,690

23 Karamar Hukumar IHITTE UBOMA:

APC. – 11, 099
LP – 2, 766
PDP – 3, 078

24. Karamar Hukumar Mbaitoli:

APC – 12,556
LP – 4,007
PDP – 5,343

25. Karamar Hukumar IDEATO NORTH:

APC – 5,271
LP – 1,522
PDP – 2, 062

26. Karamar Hukumar OHAJI EGBEMA:

APC – 14,962
LP – 1,506
PDP – 3, 3694

27. Karamar Hukumar Oguta:

APC – 57, 310
LP – 1,941
PDP – 2,653

Uzodimma
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe
Siyasa

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Next Post
Karatu

Dabarun Karatu A Gida (1)

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.