• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Taron Jagororin JKS Ya Jaddada Aiwatar Da Shawarwari Da Tsare-tsaren Babban Taron Wakilan Jam’iyyar Karo Na 20 Cikin Hadin Kai 

by CMG Hausa
3 years ago
JKS

Taron ofishin siyasa na kwamitin kolin JKS, ya jaddada bukatar kara hadin kai, don aiwatar da manyan shawarwari da tsare-tsare da aka cimma a yayin babban taron wakilan JKS karo na 20. 

Xi Jinping, babban sakataren kwamitin kolin JKS, ya gabatar da muhimmin jawabi a lokacin da yake jagorantar taron suka da suka da kai da aka gudanar daga ranar Litinin zuwa jiya Talata.

  • Dangantakar Sin Da Afrika Ta Kai Wani Mataki Da Babu Wanda Zai Iya Lalatawa

An jaddada a yayin taron cewa, bana shekara ce mai matukar muhimmanci a tarihin jam’iyyar da ma kasar Sin baki daya.

A cewar taron, a yayin da duniya ke fuskantar sauye-sauye, kana akwai ayyuka masu wahala da kalubale a fannin gyare-gyare da raya kasa da tabbatar da zaman lafiya a cikin gida, kwamitin kolin JKS bisa jagorancin Xi Jinping ya hada kai tare da jagorantar jam’iyyar da ma al’ummar Sinawa, don tunkarar kalubalen da za su iya kunno kai, da tabbatar da daidaiton tattalin arziki da zamantakewa baki daya.

Taron ya bayyana cewa, tattalin arzikin kasar ya ci gaba da samun bunkasuwa mai kyau a cikin shekarar, tare da cikakken kwanciyar hankali a cikin ayyukan yi, daidaiton farashi da kuma harkokin cinikin duniya.

LABARAI MASU NASABA

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Haka kuma taron ya bayyana cewa, yawan hatsin da kasar Sin ta samu ya zarce tan miliyan 650 a cikin shekaru takwas a jere, tare da tabbatar da isasshen abinci, da makamashi da kuma jin dadin jama’a yadda ya kamata.

Taron ya kara da cewa, kasar ta yi nasarar karbar bakuncin gasar wasannin Olympics ta lokacin sanyi da na nakasassu na shekarar 2022 da aka gudanar a birnin Beijing, duk wadannan nasarorin da aka cimma, ba a same su cikin sauki ba, don haka, ya kamata a girmama su sosai.(Ibrahim)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu
Daga Birnin Sin

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Next Post
‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 21, Sun Kama 780, Sun Kwato Makamai 1,408 A Kaduna 

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 21, Sun Kama 780, Sun Kwato Makamai 1,408 A Kaduna 

LABARAI MASU NASABA

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

November 6, 2025
Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama

Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama

November 6, 2025
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

An Kama Wani Mutum Kan Zargin Kashe Matarsa A Sakkwato

November 6, 2025
Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Don Karɓo Rancen N1.15trn Don Cike Giɓin Kasafin Kuɗin 2025

November 6, 2025
Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

November 6, 2025
Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax

Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax

November 6, 2025
Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.