• English
  • Business News
Sunday, October 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don  Halartar Taron Tsaro Na Aqaba

by Abubakar Sulaiman
1 minute ago
Tinubu

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya isa birnin Rome, Italiya, domin halartar taron shugabannin ƙasashe na Aqaba, wanda zai mayar da hankali kan matsalolin tsaro da ke ƙaruwa a Yammacin Afrika. Jirgin Shugaban ƙasar ya sauka a filin jirgin saman Rome Fiumicino da misalin ƙarfe 7:20 na yamma a ranar Lahadi.

Taron, wanda Jordan da gwamnatin Italiya ke jagorantarsa tare, zai fara ne a ranar Talata. Ana sa ran shugabannin ƙasashe, da jami’an leƙen asiri, da hafsoshin Soji, da wakilan ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa da na agaji za su halarta.

  • Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Maryam Sanda Afuwa Bayan Shafe Shekaru 6 A Gidan Yari
  • Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

Taron Aqaba, wanda Sarki Abdullah II na Jordan ya kafa a shekarar 2015, na nufin ƙarfafa haɗin kai a yaƙi da ta’addanci a duniya. Bana, taron zai mayar da hankali ne kan barazanar da ke fitowa daga yaɗuwar ƙungiyoyin ta’addanci, da haɗin kai tsakanin laifuka da ta’addanci, da kuma haɗarin da ke tasowa daga ƴan tawaye na Sahel zuwa teku a yankin Gulf.

Masu halarta za su tattauna hanyoyin ƙarfafa haɗin kai tsakanin ƙasashen yanki, katse hanyoyin sadarwar dijital da ake amfani da su wajen yaɗa akida ko jan sabbin mabiya, da kuma daƙile yaɗuwar tsattsauran ra’ayi ta kafafen intanet.

Mai ba Shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa Tinubu zai yi wasu muhimman ganawa da shugabannin ƙasashe a gefen taron don ƙarfafa haɗin kai a fannin tsaro da kwanciyar hankali na yanki.

LABARAI MASU NASABA

An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro

Trump Da Al-Sisi Za Su Jagoranci Taron Zaman Lafiya Dawwamammiya Ta Gaza A Masar

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro
Manyan Labarai

An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro

October 12, 2025
Gaza
Manyan Labarai

Trump Da Al-Sisi Za Su Jagoranci Taron Zaman Lafiya Dawwamammiya Ta Gaza A Masar

October 12, 2025
‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutum Dubu 100 Tare Da Tarwatsa Mutane Miliyan 2 —Irabor
Manyan Labarai

Yaƙi Da Boko Haram: An Kashe Sojoji 2,700 A Shekara 12 – Janar Irabor

October 12, 2025

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don  Halartar Taron Tsaro Na Aqaba

Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don  Halartar Taron Tsaro Na Aqaba

October 12, 2025
Jami’ar MDD: Taron Kolin Matan Duniya Ya Zo Daidai Lokacin Da Ya Dace

Jami’ar MDD: Taron Kolin Matan Duniya Ya Zo Daidai Lokacin Da Ya Dace

October 12, 2025
An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro

An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro

October 12, 2025
Mutane A Fadin Duniya Sun Soki Ayyukan Neman ‘Yancin Kan Taiwan

Mutane A Fadin Duniya Sun Soki Ayyukan Neman ‘Yancin Kan Taiwan

October 12, 2025
Yaushe Lamine Yamal Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

Yaushe Lamine Yamal Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

October 12, 2025
Sharhi: Lai Qingde Ba Zai Iya Jirkita Gaskiya Ba

Sharhi: Lai Qingde Ba Zai Iya Jirkita Gaskiya Ba

October 12, 2025
Sojoji Sun Kashe Kwamandan IPOB ‘Alhaji’, Da Wasu 26, Sun Kama 22

Sojoji Sun Kashe Kwamandan IPOB ‘Alhaji’, Da Wasu 26, Sun Kama 22

October 12, 2025
Kofin Duniya

Zuwa Kofin Duniya: Za A Yi Ta Ta Kare A Nahiyar Afirka

October 12, 2025
Rashin Amincewa Da Kasashen Yamma Yana Haifar Da Sabon Tunani Kan Huldar Kasa Da Kasa

Rashin Amincewa Da Kasashen Yamma Yana Haifar Da Sabon Tunani Kan Huldar Kasa Da Kasa

October 12, 2025
Yanzu-Yanzu: ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki Na Tsawon Mako Biyu

Yanzu-Yanzu: ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki Na Tsawon Mako Biyu

October 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.