• English
  • Business News
Tuesday, October 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Nada Musa Aliyu A Matsayin Shugaban ICPC

by Sadiq
2 years ago
Tinubu

Shugaba Bola Tinubu ya nada Musa Adamu Aliyu a matsayin sabon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta (ICPC).

Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Ajuri Ngelale ya tabbatar da nadin a wata sanarwa da ya fitar ranar Talata.

  • ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da ‘Ya’Ya 2 Na Dan Majalisar Dokokin Jihar Kwara
  • Zulum Ya Soke Lasisin Hanyar Layin Dogo Da Aka Yi Watsi Da Shi

Shugaban ya kuma amince da Clifford Okwudiri Oparaodu a matsayin sakataren hukumar.

Sanarwar ta ce, “An zabi sabon Shugaban Hukumar ICPC ne domin tabbatar da shi.”

Majalisar dattawa, ta biyo bayan amincewar shugaban kasa na bukatar shugaban mai barin gado na ci gaba da hutun kafin karshen wa’adinsa daga ranar 4 ga Nuwamba, 2023, gabanin ranar 3 ga Fabrairu, 2024.

LABARAI MASU NASABA

NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 

Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

“Matsayin Sakataren Hukumar ba ya bukatar amincewar Majalisar Dattawa, saboda haka, bisa umarnin Shugaban kasa, nadin Mista Clifford Okwudiri Oparaodu a matsayin Sakataren Hukumar ya fara aiki nan take.

“Dakta Musa Adamu Aliyu ya fara yin gyare-gyare da dama a matsayin babban Lauyan Jihar Jigawa tun daga watan Satumban 2019 kuma yana da digiri na biyu a fannin Shari’a. An kuma nada shi a matsayin Babban Lauyan Nijeriya (SAN) a watan Oktoba 2023.

“Clifford Okwudiri Oparaodu lauya ne wanda ya shafe sama da shekaru 30 yana aiki kuma ya yi aikin gwamnati a matsayin mamba a hukumar shari’a ta jihar Ribas kuma shugaban kwamitin riko na karamar hukumar Fatakwal.

“Shugaban ya bukaci sabbin shugabannin hukumar ICPC da su kasance a kan gaba yayin da suke gudanar da ayyukansu ba tare da tsoro ko nuna son zuciya ba dangane da duk wani abu da ke gabansu.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 
Manyan Labarai

NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 

October 21, 2025
Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu
Manyan Labarai

Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

October 21, 2025
Mutane 3,433 Sun Rasa Rayukansu A Haɗurra 6,858 A Cikin Watanni Tara
Manyan Labarai

Mutane 3,433 Sun Rasa Rayukansu A Haɗurra 6,858 A Cikin Watanni Tara

October 20, 2025
Next Post
An Yi Bayani Kan Amfanin Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Fuskar Rage Talauci

An Yi Bayani Kan Amfanin Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Fuskar Rage Talauci

LABARAI MASU NASABA

Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Kasar Sin Na Saurin Bunkasa

Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Kasar Sin Na Saurin Bunkasa

October 21, 2025
Mutane 3,433 Sun Rasu a Hatsarin Mota 6,858 Cikin Wata 9 A Nijeriya – FRSC

Mutane 3,433 Sun Rasu a Hatsarin Mota 6,858 Cikin Wata 9 A Nijeriya – FRSC

October 21, 2025
NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 

NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 

October 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Ɗan Fashi Sanye Da Kayan NYSC A Enugu

October 21, 2025
Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

October 21, 2025
Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

October 20, 2025
An Shiga Ruɗani A Borno Bayan Budurwa Ta Kashe Kanta Saboda Auren Dole

An Shiga Ruɗani A Borno Bayan Budurwa Ta Kashe Kanta Saboda Auren Dole

October 20, 2025
Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar

Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar

October 20, 2025
Tinubu Ya Taya Kwankwaso Murnar Ranar Haihuwa, Ya Jaddada Abotarsu

Tinubu Ya Taya Kwankwaso Murnar Ranar Haihuwa, Ya Jaddada Abotarsu

October 20, 2025
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Tsakanin Pakistan Da Afghanistan

Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Tsakanin Pakistan Da Afghanistan

October 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.