ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Umarci Jakadun Nijeriya Da Su Dawo Gida

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Tinubu

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci dukkanin jakadun Nijeriya da su dawo gida.

Ministan kula da harkokin wajen Nijeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, shi ne ya shaida hakan a ranar Asabar.

  • ‘Yan Nijeriya Na Dandana Kudarsu A Mulkin Tinubu — PDP

A wata sanarwar babban hadimin ministan kan yada labarai da hulda da jama’a, Alkasim Abdulkadir, ya tabbatar da cewa dukkanin Jakadun Nijeriya an kirayesu da su dawo.

ADVERTISEMENT

Sanarwar ta ce, “Bisa tambayar da ake ta yi dangane da wasikar kiranye ga jakadan Nijeriya a Ingila, ministan harkokin wajen Nijeriya, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ya warware zare da abawa da cewa dukkanin Jakadun Nijeriya ne ma aka umarta da su dawo gida bisa umarnin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bada.

“Dukkanin Jakadun Nijeriya da suke wakilci a wasu kasashe suna karkashin umarnin shugaban kasa ne, kuma shi ne ke da ikon dawo da dukkanin wani daga kowace kasa.”

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Sake Hana PDP Gudanar Da Babban Taronta Na Ƙasa

Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

A cewarsa, fayyace hakikanin batun ya zama musu dole ne lura da kiran da aka yi wa Jakadan Nijeriya a kasar Burtaniya, Sarafa Ishola da ya dawo.

A wasika mai dauke da kwanan wata 31 ga watan Agustan 2023 da ministan harkokin wajen ya aika wa Ishola, Tuggar na cewa, “Ina farin cikin sanar da kai matakin da shugaban kasa ya dauka na maka kiranye, hakan da ke nuni da zuwan karshen wakilcinka a matsayin babban jakadan Nijeriya a kasar Ingila.”

Kan wannan, an umarci jakadan da cewa cikin kwanaki shida ya hada bayanan barin aiki sannan ana tsammanin zai dawo Nijeriya kafin ko zuwa ranar 31 ga watan Oktoba, 2023.

“Ina amfani da wannan damar wajen nuna godiyar shugaban kasa a gareka bisa gudunmawarka da ka bayar a matsayin babban jadakan Nijeriya a Burtaniya.

“A daidai lokacin da muke tsumayar dawowarka Abuja, shugaban kasa na mika godiyarsa gareka bisa hidimta wa Nijeriya na zama babban jakadanta. Ina maka fatan samun rayuwa mai kyau a nan gaba,” wasikar ta shaida.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP
Manyan Labarai

Kotu Ta Sake Hana PDP Gudanar Da Babban Taronta Na Ƙasa

November 11, 2025
Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir
Labarai

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

November 11, 2025
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Don Fara Rigakafin Kansar Mahaifa

Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Don Fara Rigakafin Kansar Mahaifa

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

Kotu Ta Sake Hana PDP Gudanar Da Babban Taronta Na Ƙasa

November 11, 2025
‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

November 11, 2025
Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

November 11, 2025
HOTUNA: Yadda Gobara Ta Ƙone Shaguna 25 A Kasuwar Singa A Kano

HOTUNA: Yadda Gobara Ta Ƙone Shaguna 25 A Kasuwar Singa A Kano

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

November 11, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Yi Barazanar Maka BBC A Kotu Tare Da Neman Diyyar $1bn

November 11, 2025
Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

November 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.