• English
  • Business News
Monday, September 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsananin Yunwa: Sarki Ya Bukaci ‘Yan Kasuwa Su Rage Farashin Kayan Abinci A Yobe

by Sulaiman and Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Dawanau
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sarkin Damaturu, Alhaji Shehu Hashimi II, Ibn Umar Al-Amin Elkenemi, ya yi kira ga ‘yan kasuwa da ke Jihar Yobe su taimaka wa talakawa ta hanyar rage farashin kayayyakin abinci.

Sarkin ya nuna matukar damuwarsa kan yadda farashin kayayyakin masarufi suka yi tsada sosai wanda hakan ke gagaran talaka wajen ciyar da iyalansa.

  • An Aike Da Ɗan Shekara 67 Gidan Yari Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Mata 2 Fyaɗe Yana Ba Su ₦500 A Bauchi
  • Huldar Abotar Dindindin Tsakanin Sin Da Kazakhstan Na Samun Ci Gaba Zuwa Sabon Mataki

Da yake nuna rashin jin dadinsa kan yadda jama’a suke matukar shan wahala sakamakon fatara da yunwa a jihar, basaraken ya shaida wa LEADERSHIP a ranar Lahadi a masarautarsa da ke Damaturu cewa, “Akwai bukatar cikin gaggawa a yi kira ga ‘yan kasuwa da su saukaka farashin kayayyakin abinci ta yadda talakawa za su iya saya.”

Ya hori ‘yan kasuwan da su yi dukkanin mai yiyuwa wajen ganin sun zaftare farashin kayan abinci domin kishin al’umma da kuma taimaka wa masu karamin karfi da ke cikin al’umma.

A cewarsa, “Ina sanar da ku cewa, mun damu sosai kan hauhawar farashin kayayyakin abinci a jihar nan. Don haka ne nake jawo hankalin ‘yan kasuwa da su saukaka farashin kayan abinci ga jama’a, musamman talakawa da marasa karfi.”

Labarai Masu Nasaba

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Ƙarin Kasafin Naira Biliyan 215.3 A Na 2025

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara

Ya lura kan cewa tsadar kayan bukatu, musamman kayan abinci, sun jefa jama’a cikin wahala da ukuba, don haka ne ma ya janyo hankalin gwamnati da ta ci gaba da taka nata rawar wajen taimaka wa jama’an da suke cikin talauci da marasa karfi.

Ya kuma nuna wahalhalun da ake ciki da matsin tattalin arziki da talakawa ke sha a matsayin abun damuwa ga kowa, musamman wadanda sai sun fita sun yi buga-bugar neman abun da za su sanya a bakin salati su da iyalansu a Jihar Yobe da ma Nijeriya baki daya.

Basaraken gargajiyan ya kara da ba da shawara ga ‘yan kasuwa da cewa su cire dukkanin wata kumbiya-kumbiya a cikin harkokin kasuwancinsu, domin ganin an tabbatar da cewa kayan abinci sun yi sauki ta yadda talaka zai iya saya.

Kazalika, ya nemi kungiyoyi da masu hannu da suni da su fito kwansu da kwarkwatarsu su taimaki mutanen da ke fama da bukata ta musamman wato nakasassu a cikin al’umma tare da marasa karfi a irin wannan mayuwacin halin matsin rayuwa da ake ciki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbinciTsadar RayuwaYunwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yi Bikin Cudanyar Al’adun Sin Da Tajikistan A Dushanbe

Next Post

An Wallafa Makalar Da Shugaba Xi Ya Rubuta A Tajikstan

Related

Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure
Manyan Labarai

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Ƙarin Kasafin Naira Biliyan 215.3 A Na 2025

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara
Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara

3 hours ago
NAPTIP Da Hisbah Sun Ceto Mata 12 Da Aka Yi Safararsu A Kano Zuwa Saudiyya
Labarai

NAPTIP Da Hisbah Sun Ceto Mata 12 Da Aka Yi Safararsu A Kano Zuwa Saudiyya

4 hours ago
Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

6 hours ago
Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba Ɗaya

9 hours ago
Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa
Labarai

Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

11 hours ago
Next Post
tajikstan

An Wallafa Makalar Da Shugaba Xi Ya Rubuta A Tajikstan

LABARAI MASU NASABA

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

September 1, 2025
AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

September 1, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Ƙarin Kasafin Naira Biliyan 215.3 A Na 2025

September 1, 2025
Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan

Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan

September 1, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Ceto Mata Da Yara A Zamfara

September 1, 2025
Xi Ya Gabatar Da Jawabin Bude Taron Majalisar Shugabannin Kasashe Membobin Kungiyar SCO

Xi Ya Gabatar Da Jawabin Bude Taron Majalisar Shugabannin Kasashe Membobin Kungiyar SCO

September 1, 2025
NAPTIP Da Hisbah Sun Ceto Mata 12 Da Aka Yi Safararsu A Kano Zuwa Saudiyya

NAPTIP Da Hisbah Sun Ceto Mata 12 Da Aka Yi Safararsu A Kano Zuwa Saudiyya

September 1, 2025
Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

September 1, 2025
Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.