• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin MIDAS Ya Kawo Sauyin Yadda Ake Kula Da Iyakoki —Jere

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Tsarin MIDAS Ya Kawo Sauyin Yadda Ake Kula Da Iyakoki —Jere
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanturola-Janar na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), Isah Idris Jere, ya bayyana tsarin amfani da tantance bayanan shige da fice (MIDAS) a matsayin wani tsari da ya inganta iyakokin Nijeriya da sauya fasalin yadda ake ta’asa a iyakokin kasar nan. 

Jere, ga shaida haka ne wajen kaddamar da sabuwr cibiyar horaswa ta musamman ‘Training and Reference Centre’ a ranar Alhamis.

  • INEC Ta Fara Raba Kayan Aikin Zabe A Adamawa
  • Kungiyoyi Magoya Bayan Buhari-Osinbajo Sun Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Zabi Atiku Na Jam’iyyar PDP

Ya kara da cewa, “Shirin MIDAS, ta hanyar amfani da shirin EABDS II tare da tallafin gwamnatin kasar Denmark ya kai ga asassa shirin a manyan wuraren sanya ido a filayen jirgin kasa da kasa guda biyar a Nijeriya ciki har da wannan cibiyar horon.”

Shugaban, ya ce duk da kalubalen da harkar shige da fice ke da fuskanta a a fadin duniya musamman a iyakoki, hukumarsa bisa goyon baya da taimakon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta samu nasarar fito da tsare-tsare da shirye-shiryen da suka taimaka sosai wajen dakile da shawo kan matsalolin da ake fama da su a kan iyakoki da harkar safara ba bisa ka’ida ba.

Shugaban na NIS, ya jinjina tare da yaba wa gwamnatin kasar Canada da Denmark kan tallafinsu wajen sabunta cibiyar horon inda ta ingata adadinta daga 15 zuwa 40 da suka kunshi cibiyar koyo ta Intanet, babban dakin horo, dakin adana bayanai, sashen kula da MIDAS da sauransu.

Labarai Masu Nasaba

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Ya ce, wannan taimakon tabbas zai taimaka wa hukumar wajen kara samun nasarori wajen kyautata tsaron iyakoki da shawo kan lamuran da suka shafi shige da fice.

Ya kuma kara da cewa an kuma sake samun wasu tallafin na’urorin sanya ido da suka hada da VSC da aka sanya a cibiyoyin aikin hukumar a filayen jirgi guda biyar wadanda suka taimaka sosai wajen saukin gane bayanan matafiya da taimaka wa wajen zurfafa bincike cikin sauki domin kyautata tsaron iyakokin kasar nan.

Kwanturolan ya kara da cewa, tabbas samar da cibiyar horaswar za ta taimaka musu wajen bai wa jami’ansu horon da ya dace da zai kara musu kwazo wajen gudanar da aikinsu.

Da yake jinjina kan tallafin da suka samu daga IOM da kasashen da suka taimaka, ya nanata aniyar Gwamnatin Tarayya a karkashin sanya idonsa wajen kara himma da kwazo wajen kyautata tsaron iyakokin Nijeriya zuwa ga aikin matakin aiki na kasa da kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IyakokiJereKwanturola-JanarNIS
ShareTweetSendShare
Previous Post

Putin Ya Gana Da Wang Yi

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Harbe Shugaban APGA Har Lahira A Ebonyi

Related

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

10 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

16 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

17 hours ago
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

18 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

19 hours ago
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano
Manyan Labarai

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

20 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Harbe Shugaban APGA Har Lahira A Ebonyi

'Yan Bindiga Sun Harbe Shugaban APGA Har Lahira A Ebonyi

LABARAI MASU NASABA

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

August 24, 2025
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

August 24, 2025
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.