• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin Sauyin Kudi Ya Taimaka Wa ‘Yan Kasa Wajen Zama Cikin Aminci – CIS Sunday,

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Tsarin Sauyin Kudi Ya Taimaka Wa ‘Yan Kasa Wajen Zama Cikin Aminci – CIS Sunday,
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanturolan Hukumar Kula Da Shige Da Fice ta Ƙasa reshen Jihar Bayelsa, CIS Sunday James, ya bayyana cewa tabbas Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, GCFR, ya samu nasarar dakile facaka da kudade da kulakanta dukiya, dakile garkuwa da mutane, wafcen aljihu da sata a manyan hanyoyi, kwacen jakunan mata a kasuwanni da suke rike da kudade a hannunsu.

A cewarsa, yana da kyau al’ummar kasa su fahimci tsare-tsaren kasa da manufofinta tare da bukatun da suka shafi kasa; kasar nan tana tafiya ne bisa doron kundin tsarin mulki da ke jan ragamar kasar, kasar tana da kundin tsarin mulki da sauran dokokin da suke tafiyar da ita.

  • Yadda Daruruwan Dubban Jama’a Suka Halarci Maulidin Sheikh Ibrahim Inyass Karo Na 37

 

Kana ya ce akwai bukatar bangarorin doka su sake fayyace tsarin sauyin kudi domin kauce wa shafa wa gwamnati bakin fenti, babu wata gwamnatin da za ta dauki wani mataki ba tare da neman shawarorin rassan gwamnati da lamarin ya shafa ba.

kudi

Labarai Masu Nasaba

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

Har ila yau, ya bayyana cewa, don maslahar kasa da hadin kanta, akwai bukatar a daina siyasantar da kowani lamari a kasar nan. An zo lokacin da ba a samun buhuhun kudade ko wadaka da kudade.

Ya kara da cewa, yana da kyau ‘yan Nijeriya su samu masaniyar dalilan sauya kudi. Hakan zai kawo karshen wafcen aljihu, kai hare-hare da balle motoci da gidaje a kowani lokaci domin neman kudi a hannun jama’a.

“A maimakon kushe tsarin, kamatuwa ma ya yi a jinjina ga matakin ba wai yin korafi ko zanga-zanga ba. Yana da kyau mu koyi yadda za mu ke amsar manufofin kasa domin ya fi karfin ra’ayoyin kashin kai.

kudi

“A matsayina na masanin harkokin tsaro, ina shawartar ‘yan Nijeriya da kada su mara baya wa duk wata manufar amfani da kudade ta gurbataccen hanya gabanin babban zaben kasa. Don me gwamnati ba za ta dakile yunkurin sayen kuri’a a lokacin zabe da watsa kudi ba da kuma bai wa jama’a kudi domin sayen ‘yancinsu.

“Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi nasa kuma da bukatar a kara wayar wa al’umma da kai kan muhimmancin wannan sauyin kudin wanda masu kishin kasa za su gane kuma za su mara wa tsarin baya.” Ya bayyana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karancin Kudi Ba Zai Shafi Zaben 2023 Ba —INEC 

Next Post

Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka

Related

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara
Manyan Labarai

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

13 minutes ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

5 hours ago
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

6 hours ago
Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba
Labarai

Murabus Ɗin Ganduje: ‘Yan Kwankwasiyya Na Shirin Ɗaukar Wani Mataki

8 hours ago
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

10 hours ago
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

19 hours ago
Next Post
Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka

Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka

LABARAI MASU NASABA

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

June 30, 2025
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

June 30, 2025
Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

June 30, 2025
Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba

Murabus Ɗin Ganduje: ‘Yan Kwankwasiyya Na Shirin Ɗaukar Wani Mataki

June 30, 2025
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

June 30, 2025
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

June 29, 2025
Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

June 29, 2025
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.