• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin Tsaron Duniya Na Sin Da Na Amurka Wane Ne Ya fi Dacewa Da Muradun Duniya?

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Tsarin Tsaron Duniya Na Sin Da Na Amurka Wane Ne Ya fi Dacewa Da Muradun Duniya?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Lahadi ne ministan tsaron kasar Sin Dong Jun ya gabatar da tsarin kasar Sin game da harkokin tsaron duniya a yayin rufe taron tattaunawa na Shangri-La karo na 21 a Singapore, kuma ya gabatar da ra’ayoyin kasar Sin game da warware matsalolin tsaron duniya da mahangar duniya, kana, ya jaddada matsayin kasar Sin kan batun Taiwan, da kuma batun tekun kudancin kasar Sin.

A cikin jawabinsa, janar Dong ya bayyana cewa, manufar kasar Sin na gina al’umma mai kyakkyawar makoma ga bil’adama, tare da shirin raya kasa da kasa, da shirin samar da tsaro na duniya, da shirin wayewar kai a duniya, ya yi daidai da yanayin tarihi da kuma mayar da martani ga burin mutane a duniya don samun ingantacciyar rayuwa.

  • Sin Ta Kiyaye Zaman Lafiya Da Tsaron Kasa Da Kasa Bisa Ayyukanta Masu Amfani
  • Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 30 Da Kafa CAE

Idan aka kwatanta da jawabin da sakataren tsaron Amurka Lloyd Austin ya gabatar a ranar Asabar, jawabin Dong ya mai da hankali kan batutuwan da suka shafi shiyya-shiyya da ma duniya baki daya, tare da yin la’akari da muradun daukacin bil’adama, shi kuma mista Austin na Amurka ya fi mayar da hankali kan Amurka da kawayenta da abokan huldarta a yankin. Jawabinsa ya ta’allaka ne kawai a kan bukatunsu na son kai da muradun kasarsu, kuma ya yi watsi da kasantuwar ASEAN a cikin batutuwan hadin gwiwar yanki.

Jigon jawabin na Austin ya bayyana cewa, Amurka na da burin cimma jagoranci a yankin “Indo-Pacific” ta hanyar tsare-tsare irin su AUKUS, QUAD da sauran kawancen soja, yayin da kuma take wayincewa kan samar da “Indo-Pacific kwatankwacin NATO”. Wanda rashin fahimta ce ta dabara da kuma karkatacciyar fahimtar tsaro da masana suka ce yana haifar da hargitsi da rikici har ma da yaki, maimakon samar da tsaro da kwanciyar hankali.

Bisa la’akari da rikice-rikicen da ke faruwa a Turai da Gabas ta Tsakiya, Asiya Pasifik na daya daga cikin yankuna kadan a duniya da har yanzu ke samun kwanciyar hankali a yau. Masu lura da al’amuran yau da kullun sun ce, a bayyane yake wane tsarin tsaro na duniya, na kasar Sin ko Amurka, ya fi dacewa da muhimman muradu da matsalolin tsaro na galibin kasashen duniya. (Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaSinTsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rashin Osimhen A Cikin Tawagar Nijeriya Babbar Asarace – Samson Siasia

Next Post

Yajin Aiki Ya Hana Sauraren Shari’ar Sarakunan Kano

Related

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

5 hours ago
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

6 hours ago
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

7 hours ago
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

8 hours ago
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi
Daga Birnin Sin

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

9 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

19 hours ago
Next Post
Yajin Aiki Ya Hana Sauraren Shari’ar Sarakunan Kano

Yajin Aiki Ya Hana Sauraren Shari'ar Sarakunan Kano

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.