• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin Tsaron Duniya Na Sin Da Na Amurka Wane Ne Ya fi Dacewa Da Muradun Duniya?

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Tsarin Tsaron Duniya Na Sin Da Na Amurka Wane Ne Ya fi Dacewa Da Muradun Duniya?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Lahadi ne ministan tsaron kasar Sin Dong Jun ya gabatar da tsarin kasar Sin game da harkokin tsaron duniya a yayin rufe taron tattaunawa na Shangri-La karo na 21 a Singapore, kuma ya gabatar da ra’ayoyin kasar Sin game da warware matsalolin tsaron duniya da mahangar duniya, kana, ya jaddada matsayin kasar Sin kan batun Taiwan, da kuma batun tekun kudancin kasar Sin.

A cikin jawabinsa, janar Dong ya bayyana cewa, manufar kasar Sin na gina al’umma mai kyakkyawar makoma ga bil’adama, tare da shirin raya kasa da kasa, da shirin samar da tsaro na duniya, da shirin wayewar kai a duniya, ya yi daidai da yanayin tarihi da kuma mayar da martani ga burin mutane a duniya don samun ingantacciyar rayuwa.

  • Sin Ta Kiyaye Zaman Lafiya Da Tsaron Kasa Da Kasa Bisa Ayyukanta Masu Amfani
  • Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 30 Da Kafa CAE

Idan aka kwatanta da jawabin da sakataren tsaron Amurka Lloyd Austin ya gabatar a ranar Asabar, jawabin Dong ya mai da hankali kan batutuwan da suka shafi shiyya-shiyya da ma duniya baki daya, tare da yin la’akari da muradun daukacin bil’adama, shi kuma mista Austin na Amurka ya fi mayar da hankali kan Amurka da kawayenta da abokan huldarta a yankin. Jawabinsa ya ta’allaka ne kawai a kan bukatunsu na son kai da muradun kasarsu, kuma ya yi watsi da kasantuwar ASEAN a cikin batutuwan hadin gwiwar yanki.

Jigon jawabin na Austin ya bayyana cewa, Amurka na da burin cimma jagoranci a yankin “Indo-Pacific” ta hanyar tsare-tsare irin su AUKUS, QUAD da sauran kawancen soja, yayin da kuma take wayincewa kan samar da “Indo-Pacific kwatankwacin NATO”. Wanda rashin fahimta ce ta dabara da kuma karkatacciyar fahimtar tsaro da masana suka ce yana haifar da hargitsi da rikici har ma da yaki, maimakon samar da tsaro da kwanciyar hankali.

Bisa la’akari da rikice-rikicen da ke faruwa a Turai da Gabas ta Tsakiya, Asiya Pasifik na daya daga cikin yankuna kadan a duniya da har yanzu ke samun kwanciyar hankali a yau. Masu lura da al’amuran yau da kullun sun ce, a bayyane yake wane tsarin tsaro na duniya, na kasar Sin ko Amurka, ya fi dacewa da muhimman muradu da matsalolin tsaro na galibin kasashen duniya. (Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaSinTsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rashin Osimhen A Cikin Tawagar Nijeriya Babbar Asarace – Samson Siasia

Next Post

Yajin Aiki Ya Hana Sauraren Shari’ar Sarakunan Kano

Related

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

16 hours ago
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

17 hours ago
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12
Daga Birnin Sin

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

18 hours ago
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

19 hours ago
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

20 hours ago
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa
Daga Birnin Sin

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

21 hours ago
Next Post
Yajin Aiki Ya Hana Sauraren Shari’ar Sarakunan Kano

Yajin Aiki Ya Hana Sauraren Shari'ar Sarakunan Kano

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

August 23, 2025
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

August 23, 2025
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

August 23, 2025
Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

August 23, 2025
Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

August 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi 

August 23, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

August 23, 2025
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

August 23, 2025
2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

August 23, 2025
Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.