Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Hua Chunying, ta sanar da cewa, shugaban kasar Rasha Vladimir Putin zai gudanar da ziyarar aiki a nan kasar Sin a ranaikun 16 da 17 ga watan nan na Mayu, bisa gayyatar da takwaransa na Sin Xi Jinping ya yi masa. (Amina Xu)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp