• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wainar Dankalin Turawa

by Amina Bello Hamza
1 year ago
in Girke-Girke
0
Wainar Dankalin Turawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Barkan mu da sake saduwa da ku Uwargida

A yau na kawo muku yadda ake hada masar dankalin Turawa domin yin abin buda-baki idan an kai Azumi. Tare da fatan za a gwada irin wadannan girke-girken da muke kawo muku.

Abubuwan da ake bukata

Dankalin Turawa, Attarugu, Albasa, Kwai, Gishiri da Magi, sai Kuma Kori

Ga kuma yadda ake hadawa

Labarai Masu Nasaba

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Bayan uwargida ta fere dankalinta, sai ta dora shi a wuta ya nuna ya yi luguf sosai, sannan sai ta dauko roba ko kwano mai zurfi ta zuba a ciki, sannan ta debo kwai mai dan dama ta fasa a kan dankalin sai ta samu ludayinta ta dama dankalin da kwan har sai sun hadu sosai.

Sai a debo albasa da attarugu a jajjaga su sannan a zuba a kan hadin dankalin da magi da gishiri da kori dai-dai kayan dandano, sannan sai a sake dama hadin domin kayan hadin su shiga dankalin sosai.

Idan uwargida ta gama hakan, sai ta dauko Tanda ta dora a kan wuta. A zuba man gyada a kowane gida, sannan a debo kullin dankalin a zuba a kowane gidan Tandar. Sai a dan ba shi mintuna domin dahuwar cikin masar. Idan gefe daya ya yi, sai a sake juya wainar zuwa dayan gefen har sai ta nuna kafin a sauke daga wuta.

A ci dadi lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

AFCON 2023: Gwamna Fubara Na Ribas Ya Karrama Golan Nijeriya Kan Kwazon Da Ya Nuna

Next Post

Rashin Jari Ke Hana Mawakan Kannywood Daukar Nauyin Mawaka Masu Tasowa -Nazifi Asnanic

Related

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

3 weeks ago
Yadda Za Ki Hada Funkasonki
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

1 month ago
Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

1 month ago
Yadda Ake Hada Danderun Kaza
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

1 month ago
Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’
Girke-Girke

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

2 months ago
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu
Girke-Girke

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

3 months ago
Next Post
Rashin Jari Ke Hana Mawakan Kannywood Daukar Nauyin Mawaka Masu Tasowa -Nazifi Asnanic

Rashin Jari Ke Hana Mawakan Kannywood Daukar Nauyin Mawaka Masu Tasowa -Nazifi Asnanic

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.