• English
  • Business News
Wednesday, October 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilan Sin Sun Yi Kira Da A Inganta Kwarewar Afirka A Fannin Dakile Ta’addanci

by CMG Hausa
2 years ago
Sin

Mataimakin zaunannen wakilin kasar Sin dake Majalisar Dinkin Duniya, Dai Bing, ya yi jawabi a wajen bikin kaddamar da “kiran MDD ga Afirka a fannin dakile ayyukan ta’addanci cikin hadin-gwiwa” a jiya Alhamis, inda ya yi kira da a inganta kwarewar nahiyar, a fannin dakile ta’addanci, gami da kawar da tushen faruwar hakan.

Dai ya ce, shawarar tabbatar da tsaron duk duniya da kasar Sin ta gabatar, ta maida marawa kasashen Afirka baya, wajen kawar da ta’addanci a matsayin wani muhimmin bangare, da taimakawa MDD wajen kara taka rawa a fannin yakar ayyukan ta’addanci a duniya. A ‘yan shekarun nan, kasar Sin tana kara samar da goyon-baya ga hukumomin dakile ta’addanci, ta asusun shimfida zaman lafiya da samar da ci gaba na Sin da MDD, ciki har da ofishin yakar ta’addanci na MDD.

  • Ko Dangantakar Sin Da Amurka Za Ta Sauya Bayan Ziyarar Antony Blinken A Sin?

Ya ce kasar Sin tana kuma nuna kwazo wajen halartar “kiran hadin-gwiwa”, da zurfafa hadin-gwiwa da hukumomin MDD, karkashin tsarin dandalin tattauna hadin-kan Sin da Afirka wato FOCAC, gami da asusun shimfida zaman lafiya da samar da ci gaba na Sin da MDD, a wani kokari na kara samar da goyon-baya ga ayyukan dakile ta’addanci a Afirka.

A ranar Alhamis kuma, zaunannen wakilin kasar Sin dake MDD, Zhang Jun, ya gabatar da nasa jawabin, yayin muhawarar babban taron duba tsare-tsaren yaki da ta’addanci na duniya karo na 8, inda ya jaddada cewa, bai dace a dauki ma’auni biyu wajen yakar ta’addanci ba.

Zhang ya ce, har yanzu ta’addanci babban kalubale ne dake haifar da barazana ga zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya. Don haka ya dace a inganta hadin-gwiwar kasa da kasa a wannan fanni ba tare da bata lokaci ba. Zhang ya kara da cewa, kasar Sin tana goyon-bayan MDD wajen taka rawar bada jagoranci, ta yadda za’a kara samun zaman lafiya, kana al’ummun kasa da kasa za su iya kara more rayuwar su cikin kwanciyar hankali. (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar
Daga Birnin Sin

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar

October 22, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 
Daga Birnin Sin

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025
Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Next Post
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’addar ISWAP 6 A Borno

Sojoji Sun Kashe 'Yan Ta'addar ISWAP 6 A Borno

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Buƙaci Gwamnatin Tarayya Ta Kai Agajin Gaggawa Ga Waɗanda Fashewar Tanka Ta Shafa A Neja

Majalisa Ta Buƙaci Gwamnatin Tarayya Ta Kai Agajin Gaggawa Ga Waɗanda Fashewar Tanka Ta Shafa A Neja

October 22, 2025
Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar

October 22, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Yada Labarai Ahmed Maiyaki 

Gwamna Uba Sani Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Yada Labarai Ahmed Maiyaki 

October 22, 2025
Ba A Yi Wa Kiristoci Kisan Gilla A Arewacin Nijeriya – Sarkin Musulmi

Ba A Yi Wa Kiristoci Kisan Gilla A Arewacin Nijeriya – Sarkin Musulmi

October 22, 2025
Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

October 22, 2025
Shugaban NAHCON Ya Musanta Zargin Tsare Ɗan Jarida Da Aikata Cin Hanci

Shugaban NAHCON Ya Musanta Zargin Tsare Ɗan Jarida Da Aikata Cin Hanci

October 22, 2025
Babaganaru Ya Zama Sabon Kocin Kano Pillars

Babaganaru Ya Zama Sabon Kocin Kano Pillars

October 22, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

October 22, 2025
ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aiki, Ta Bai Wa Gwamnati Wa’adin Wata Guda Don Biyan Buƙatunta

ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aiki, Ta Bai Wa Gwamnati Wa’adin Wata Guda Don Biyan Buƙatunta

October 22, 2025
Rashin Abinci Mai Gina Jiki Barazana Ce Ga Lafiyar Al’umma – Gwamna Lawal

Rashin Abinci Mai Gina Jiki Barazana Ce Ga Lafiyar Al’umma – Gwamna Lawal

October 22, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.