• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilan Yankin Hong Kong Na Kasar Sin Sun Bayyana Halin Da Ake Ciki A Yankin A Wajen Taron UNHRC

by CMG Hausa
3 years ago
Hong Kong

LABARAI MASU NASABA

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kwanan nan, wakilai biyu daga yankin Hong Kong na kasar Sin, wato Dr. Edmund Ng da Kevin Lau Chung-hang, sun gabatar da jawabai game da halin da Hong Kong take ciki a wajen taro karo na 50 na kwamitin kare hakkin dan Adam na Majalisar Dinkin Duniya ko kuma UNHRC a takaice.

Dr. Edmund Ng, wani malamin addinin Kiristanci ne wanda ya nuna cewa, a shekaru 25 da suka shude, muhimmiyar manufar da ake kira “kasancewar kasa daya amma tsarin mulki biyu” ta samar da tabbaci ga ‘yancin bin addinai da neman ilimi a Hong Kong. Kana, bayan da aka aiwatar da dokar tsaron kasa a yankin, an kara samun tabbacin ‘yanci a wadannan fannonin. Malaman addinai a Hong Kong za su ci gaba da bayar da gudummawa wajen raya wurin.

A nasa bangaren kuma, wakilin matasan Hong Kong, Kevin Lau Chung-hang ya ce, ana dab da bikin murnar cika shekaru 25 da dawowar yankin Hong Kong kasar Sin. Dokar tsaron kasa gami da sabon tsarin gudanar da zabe sun kiyaye hakkokin mazauna gami da kamfanonin Hong Kong, al’amarin da ya maida yankin turbar samun bunkasuwa da shugabanci nagari. Karkashin goyon-baya da taimakon gwamnatin kasar Sin, Hong Kong da jama’arta suna da yakinin kara samun ci gaba.

Kevin Lau ya kara da cewa, babu wani salon demokuradiyya wanda ke dacewa da kowace kasa a duniyarmu, ita Amurka wadda take ikirarin cewa wai kasa ce mafi dogon tarihi wajen tabbatar da tsarin demokuradiyya a duniya, tana yunkurin tada yakin kasuwanci da keta dokokin kasa da kasa, maimakon ta shawo kan matsalolin kanta, ciki har da hauhawar farashin kaya mai tsanani da yawan harbe-harben da ake yiwa yaran makarantu. Wannan sam ba ita ne demokuradiyyar da ake bukata ba. (Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC
Daga Birnin Sin

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba
Daga Birnin Sin

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Next Post
An Gano Gawar Tsohon Jakadan Nijeriya Da Ya Bace A Amurka

An Gano Gawar Tsohon Jakadan Nijeriya Da Ya Bace A Amurka

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.