• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

An Gano Gawar Tsohon Jakadan Nijeriya Da Ya Bace A Amurka

by Abubakar Abba
2 months ago
in Labarai
0
An Gano Gawar Tsohon Jakadan Nijeriya Da Ya Bace A Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan sanda a yankin Tuckahoe da ke a kasar Amurka sun sanar da cewa, sun gano gawar tsohon Jakadan Nijeriya Ejeviome Otobo.

An dai yi wa Ejeviome ganin karshe ne a yankin a ranar 15 ga watan Yunin 2022, bayan kwana uku ba a sake ganisa ba.

Ofishin ‘yan sanda da ke a yankin na Tuckahoe ne, suka sanar da bacewar Ejeviome, inda kuma ta bukaci alummar da ke a yankin, da su taikama mata da bayanai a kan mamacin.

Amma a ranar 24 ga watan Yunin 2022 ofishin na ‘yan sanda ya sanar da cewa ya gano Ejeviome, inda suka kuma mika ta’aziyyarsu ga ‘yan uwan mamacin.

Ejeviome,  ya mutu ya na da shekara 70 a duniya, inda kafin mutuwarsa ya rike mukamin Darakta da mataimakin shugaban sashe a ofishin wanzar da zaman lafiya na majalosar Dinkin Duniya a Amurka daga watan Disambar 2006 zuwa watan Oktoban 2013.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Ya kuma taba zama mukadashin mataimakin Sakatare-Janar na majalisar Dinkin Duniya daga watan Fabirairu zuwa watan Agusta na 2009.

Tags: 'Yan SandaAmurkaGawaJakada
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wakilan Yankin Hong Kong Na Kasar Sin Sun Bayyana Halin Da Ake Ciki A Yankin A Wajen Taron UNHRC

Next Post

Dakarun Soji Sun Tarwatsa Sansanin IPOB A Anambra, Sun Kwace Makamai

Related

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom
Labarai

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

4 hours ago
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya
Labarai

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

5 hours ago
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu
Labarai

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

6 hours ago
Wani Yaro Dan Shekara 12 Ya Harbe Mahaifiyarsa ‘Yar Nijeriya A Amurka
Labarai

Wani Yaro Dan Shekara 12 Ya Harbe Mahaifiyarsa ‘Yar Nijeriya A Amurka

8 hours ago
Rundunar Sojin Sama Ta Kashe Shahararren Dan Bindiga, Shanono Da Wasu 17 A Kaduna
Labarai

Rundunar Sojin Sama Ta Kashe Shahararren Dan Bindiga, Shanono Da Wasu 17 A Kaduna

11 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sake Afka Wa Iyalan Farfesa Ango Abdullahi
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Afka Wa Iyalan Farfesa Ango Abdullahi

21 hours ago
Next Post
Dakarun Soji Sun Tarwatsa Sansanin IPOB A Anambra, Sun Kwace Makamai

Dakarun Soji Sun Tarwatsa Sansanin IPOB A Anambra, Sun Kwace Makamai

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.