• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin Ya Bukaci A Kara Kokarin Taimakawa Kasashen Afirka Yakar Ta’addanci

by Sulaiman
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakilin Sin Ya Bukaci A Kara Kokarin Taimakawa Kasashen Afirka Yakar Ta’addanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zaunannen wakilin kasar Sin a Majalisar Dinkin Duniya (MDD), Zhang Jun, ya yi kira ga gamayyar kasa da kasa, da su kara ba da taimako ga kasashen Afirka don kara kwarewarsu a fannin yakar ta’addanci, ta yadda za a kawar da matsalar daga tushe.

Jami’in Sin ya furta haka ne a taron manyan jami’an yaki da matsalar ta’addanci a nahiyar Afirka na kwamitin sulhu na MDD, inda ya shawarci kasashe daban daban, da su taimakawa kasashen Afirka karfafa bangarori masu rauni, da ba da karin tallafi na kudade, da kayayyaki, da bayanai da dai sauransu.

  • Halartar Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa A Fannin Chips Bikin CIIE Ta Nuna Aniyarsu Ta Rungumar Kasuwar Kasar Sin

Jami’in ya kuma nanata cewa, ya kamata a girmama ’yancin kasashe, da bangarorin ketare dake hadin gwiwa da kasashen Afirka, yayin da ake hadin kai da su wajen tinkarar matsalar ta’addanci, kana a daina gindaya musu wasu sharudda da suka shafi batun siyasa.

Zhang Jun ya kara da cewa, ya kamata MDD ta kara mai da hankali kan ra’ayoyin kasashen Afirka, da bukatunsu na raya kasa, da kokarin samar musu da yanayi mai kyau da zai taimaka musu wajen cimma burin da suke fatan cimmawa.

A cewar jami’in, a ko da yaushe kasar Sin ta kasance mai nuna goyon baya ga kasashen Afirka, wadda kuma ke samar musu da gudunmawa ga kokarinsu na tabbatar da kwanciyar hankali. Kasar Sin za ta ci gaba da hada kai tare da gamayyar kasa da kasa, wajen samar da karin taimako ga kasashen Afirka, don ganin an tabbatar da zaman lafiya da ci gaba mai dorewa a nahiyar. (Bello Wang)

Labarai Masu Nasaba

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dan Banga Ya Mutu Har Lahira Yayin Gwajin Maganin Bindiga A Taraba 

Next Post

Sojoji Sun Kubutar Da Mutane 3 Da Aka Sace, Sun Kwato AK-47 5 Da Babura 30 A Zamfara

Related

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

5 hours ago
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

6 hours ago
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela
Daga Birnin Sin

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

7 hours ago
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli
Daga Birnin Sin

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

8 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

9 hours ago
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

9 hours ago
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Kone Motoci 20 Yayin Da Sojoji Suka Fatattaki ISWAP A Borno 

Sojoji Sun Kubutar Da Mutane 3 Da Aka Sace, Sun Kwato AK-47 5 Da Babura 30 A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

August 21, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.