• English
  • Business News
Tuesday, May 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Shugaban Kasar Finland

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Shugaban Kasar Finland
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Finland Alexander Stubb, ya iso birnin Beijing a ranar 28 ga watan Oktoba da ya gabata, inda ya fara wata ziyarar aiki ta yini hudu a kasar Sin, kuma ya kawo ziyara ne a daidai lokacin zagayowar bikin cika shekaru 74 da kafuwar huldar diflomasiyya tsakanin Sin da Finland. Wannan kuma shi ne karo na farko da Alexander Stubb ya kawo ziyara kasar Sin, tun bayan da ya hau karagar mulkin kasar Finland.

 

Yayin zantawarsa da wakiliyar babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin wato CMG, Stubb ya ce, har kullum ci gaban kasar Sin yana matukar ba shi mamaki, inda ya ce, ya taba ziyartar Shanghai, da Chengdu da sauran wasu birane da dama na kasar, kuma duk lokacin da ya zo, ya kan ganewa idanunsa sabon ci gaban kasar.

  • Shugaba Xi Ya Gana Da Kantoman Yankin Musamman Na Macao Na Kasar Sin
  • Senegal Ta Kulla Yarjejeniyar Gudanar Da Aikin Karkatar Da Ruwa Da Kamfanin Kasar Sin

Game da ma’anar wasu jerin muhimman shawarwarin da shugaba Xi Jinping ya bullo da su ga ci gaban dukkanin fadin duniya kuwa, shugaba Stubb ya bayyana cewa, yanzu duniya na kunshe da bangarori daban-daban, kuma dole ne ra’ayin kasantuwar bangarori daban-daban a duniya ya zama tushe. In ba haka ba, za’a fada tashe-tashen hankali ko rashin zaman doka da oda.

 

Labarai Masu Nasaba

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar

Shugaban ya kara da cewa, ya zama dole a bada iko, musammnan ga kasashe masu tasowa, idan har ana son shawo kan wasu manyan kalubaloli da duniya ke fuskanta, ciki har da sauyin yanayi, da matsalar karuwar jama’a, da matsalar bakin haure, da ci gaban fasaha, da shawo kan cututtuka masu yaduwa, ko samar da ci gaba mai dorewa, ya zama dole sassan kasa da kasa su hada kai don neman mafita, saboda babu wata kasa da za ta iya magance su ita kadai.

 

Daga nan sai shugaba Stubb ya ce ya kamata a kiyaye ka’idojin yanzu, saboda suna kan turba mai kyau, amma duk da haka ana bukatar daidaita tsarin bada iko na yanzu, don kara baiwa kasashe masu tasowa iko. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsokaci A Kan Rayuwar Sabuwar Karamar Ministar Ilimi

Next Post

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (12)

Related

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

53 minutes ago
Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar

19 hours ago
An Bude Taron Koli Na Gina Kasar Sin Mai Karfin Al’adu Na 2025 A Shenzhen
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Koli Na Gina Kasar Sin Mai Karfin Al’adu Na 2025 A Shenzhen

21 hours ago
Sin Za Ta Harba Na’urar Binciken Samaniya Ta Tianwen-2
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Harba Na’urar Binciken Samaniya Ta Tianwen-2

22 hours ago
Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Tsibiran Fasifik Sun Yaba Da Yadda Ake Mulkin Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Tsibiran Fasifik Sun Yaba Da Yadda Ake Mulkin Kasar Sin 

23 hours ago
Tsarin Dunkulewar Aiki Ba Da Ilmi Da Kimiyya Da Kwararru Na Sin Ya Dace Da Yanayin Zamani
Daga Birnin Sin

Tsarin Dunkulewar Aiki Ba Da Ilmi Da Kimiyya Da Kwararru Na Sin Ya Dace Da Yanayin Zamani

24 hours ago
Next Post
Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (12)

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (12)

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

May 27, 2025
Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

May 27, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Amso Bashin $21.5bn Da ₦757.9bn

May 27, 2025
Akwai Ma’ana Mai Zurfi A Bayan Da’a

Akwai Ma’ana Mai Zurfi A Bayan Da’a

May 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Amince Da Ɗaga Likafar Kwalejin Fasaha Ta Kabo Zuwa Jami’a

Shugaba Tinubu Ya Amince Da Ɗaga Likafar Kwalejin Fasaha Ta Kabo Zuwa Jami’a

May 27, 2025
Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri

Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri

May 27, 2025
Gwamnatin Kano Zata Gina Masallacin Da Aka Ƙona Masallata A Gezawa

Gwamnatin Kano Zata Gina Masallacin Da Aka Ƙona Masallata A Gezawa

May 27, 2025
Ranar Yara: Yaran Nijeriya Farin Ciki Za Su Yi Ko Baƙin Ciki?

Ranar Yara: Yaran Nijeriya Farin Ciki Za Su Yi Ko Baƙin Ciki?

May 27, 2025

Rundunar Ƴansanda Ta Gayyaci Jami’anta Da Bidiyonsu Ya Yaɗu Suna Karɓar Cin Hancin Naira 5000

May 27, 2025
Abacha Ya Shirya Kashe Ni, Abiola Da Yar’Adua A Gidan Yari – Obasanjo

Abacha Ya Shirya Kashe Ni, Abiola Da Yar’Adua A Gidan Yari – Obasanjo

May 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.