• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wane Kuzari Ne Ke Karfafawa Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya “Su Tsira Tare Su Gudu Tare”?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wane Kuzari Ne Ke Karfafawa Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya “Su Tsira Tare Su Gudu Tare”?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daga gobe Alhamis zuwa jibi Juma’a ne za a gudanar da taron kolin Sin da kasashen tsakiyar Asiya karo na farko, a birnin Xi’an, fadar lardin Shaanxi dake arewa maso yammacin kasar Sin.

Tun bayan da Sin ta kulla abokantakar diplomassiya tare da kasashen tsakiyar Asiya a shekarar 1992, dangantakar dake tsakaninsu ta fuskanci kalubalolin da sauyin yanayin kasa da kasa ya haifar. Ko da yake dangantakar tasu ta samu babban ci gaba, inda ta ingantu daga dangantakar makwabta zuwa dangantaka bisa manyan tsare-tsare, da kuma abokantaka bisa manyan tsare-tsare, yayin da hadin gwiwarsu a fannoni daban daban ya samu ci gaba cikin sauri.

  • An Samu Nasarar Gudanar Da Tattaunawar Kafofin Yada Labaru Na Kasar Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

To amma ko wane irin kuzari ne ya haifar da hakan?
Da farko dai bisa jagorancin shugabannin wadannan kasashe 6 suka bayyana a lokacin da suka kai wa juna ziyara. A cikin shekaru 10 da suka gabata, shugaban Sin Xi Jinping ya ziyarci kasashen dake tsakiyar Asiya har sau bakwai, kana ya yi rangadi a wasu muhimman garuruwan dake kan tsohuwar “hanyar siliki”, kamar Bukhara da Samarkand. A nasu bangare kuwa, shugabannin kasashen dake tsakiyar Asiya, su ma sun taba ziyartar wurare da dama a kasar Sin, kamar biranen Beijing da Shanghai da Qingdao.

Kasashen dake tsakiyar Asiya suna cikin tsakiyar nahiyar, kuma tattalin arzikinsu da na Sin, sun yi matukar dacewa da juna, musamman a shekarar 2013, a yayin ziyarar da shugaba Xi Jinping ya gudanar a kasar Kazakhstan, ya gabatar da shawarar “zirin tattalin arziki na hanyar silki” karo na farko, wadda ta samar da manyan damammakin ci gaban juna.

Sin da kasashe biyar na tsakiyar Asiya, kasashe ne masu tasowa, kuma dukkansu sun tsaya tsayin daka kan ra’ayin cudanyar bangarori daban daban, da kuma bin ka’idojin kasa da kasa, suna nuna goyon baya ga juna game da kare cikakken ikon mallakar kasa, da cikakken yankuna, da sauran manyan moriyarsu.

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

A halin yanzu, Sin da kasashen tsakiyar Asiya suna cikin matakin samun ci gaba mai muhimmanci. A sa’i daya kuma, kasashe daban daban suna fuskantar matsalar da canjin yanayin kasa da kasa ke haifarwa, inda mahalartansa ke karfafa fatansu na kawar da kalubaloli tare.

A halin da ake ciki yanzu, taron kolin Sin da kasashen tsakiyar Asiya karo na farko ya zo kan gaba, inda ake sa ran zai baiwa bangarorin biyu damar inganta amincewa da juna bisa tsare-tsarensu, da kuma habaka hadin gwiwarsu a fannoni daban daban. (Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Binciken EFCC: Ya Dace A Haɗa Da Ministocin Buhari Ba Gwamanoni Ba Kadai – Matawalle

Next Post

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimaka Wa Kasashen Da Ke Yankin Sahel

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

9 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

9 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

11 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

14 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

15 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

16 hours ago
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimaka Wa Kasashen Da Ke Yankin Sahel

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimaka Wa Kasashen Da Ke Yankin Sahel

LABARAI MASU NASABA

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.