• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wane Kuzari Ne Ke Karfafawa Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya “Su Tsira Tare Su Gudu Tare”?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wane Kuzari Ne Ke Karfafawa Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya “Su Tsira Tare Su Gudu Tare”?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daga gobe Alhamis zuwa jibi Juma’a ne za a gudanar da taron kolin Sin da kasashen tsakiyar Asiya karo na farko, a birnin Xi’an, fadar lardin Shaanxi dake arewa maso yammacin kasar Sin.

Tun bayan da Sin ta kulla abokantakar diplomassiya tare da kasashen tsakiyar Asiya a shekarar 1992, dangantakar dake tsakaninsu ta fuskanci kalubalolin da sauyin yanayin kasa da kasa ya haifar. Ko da yake dangantakar tasu ta samu babban ci gaba, inda ta ingantu daga dangantakar makwabta zuwa dangantaka bisa manyan tsare-tsare, da kuma abokantaka bisa manyan tsare-tsare, yayin da hadin gwiwarsu a fannoni daban daban ya samu ci gaba cikin sauri.

  • An Samu Nasarar Gudanar Da Tattaunawar Kafofin Yada Labaru Na Kasar Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

To amma ko wane irin kuzari ne ya haifar da hakan?
Da farko dai bisa jagorancin shugabannin wadannan kasashe 6 suka bayyana a lokacin da suka kai wa juna ziyara. A cikin shekaru 10 da suka gabata, shugaban Sin Xi Jinping ya ziyarci kasashen dake tsakiyar Asiya har sau bakwai, kana ya yi rangadi a wasu muhimman garuruwan dake kan tsohuwar “hanyar siliki”, kamar Bukhara da Samarkand. A nasu bangare kuwa, shugabannin kasashen dake tsakiyar Asiya, su ma sun taba ziyartar wurare da dama a kasar Sin, kamar biranen Beijing da Shanghai da Qingdao.

Kasashen dake tsakiyar Asiya suna cikin tsakiyar nahiyar, kuma tattalin arzikinsu da na Sin, sun yi matukar dacewa da juna, musamman a shekarar 2013, a yayin ziyarar da shugaba Xi Jinping ya gudanar a kasar Kazakhstan, ya gabatar da shawarar “zirin tattalin arziki na hanyar silki” karo na farko, wadda ta samar da manyan damammakin ci gaban juna.

Sin da kasashe biyar na tsakiyar Asiya, kasashe ne masu tasowa, kuma dukkansu sun tsaya tsayin daka kan ra’ayin cudanyar bangarori daban daban, da kuma bin ka’idojin kasa da kasa, suna nuna goyon baya ga juna game da kare cikakken ikon mallakar kasa, da cikakken yankuna, da sauran manyan moriyarsu.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

A halin yanzu, Sin da kasashen tsakiyar Asiya suna cikin matakin samun ci gaba mai muhimmanci. A sa’i daya kuma, kasashe daban daban suna fuskantar matsalar da canjin yanayin kasa da kasa ke haifarwa, inda mahalartansa ke karfafa fatansu na kawar da kalubaloli tare.

A halin da ake ciki yanzu, taron kolin Sin da kasashen tsakiyar Asiya karo na farko ya zo kan gaba, inda ake sa ran zai baiwa bangarorin biyu damar inganta amincewa da juna bisa tsare-tsarensu, da kuma habaka hadin gwiwarsu a fannoni daban daban. (Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Binciken EFCC: Ya Dace A Haɗa Da Ministocin Buhari Ba Gwamanoni Ba Kadai – Matawalle

Next Post

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimaka Wa Kasashen Da Ke Yankin Sahel

Related

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

15 hours ago
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

16 hours ago
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana
Daga Birnin Sin

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

17 hours ago
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa
Daga Birnin Sin

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

18 hours ago
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata
Daga Birnin Sin

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

19 hours ago
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su
Daga Birnin Sin

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

2 days ago
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimaka Wa Kasashen Da Ke Yankin Sahel

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimaka Wa Kasashen Da Ke Yankin Sahel

LABARAI MASU NASABA

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

June 29, 2025
Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

June 29, 2025
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

June 29, 2025
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.