ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wane Kuzari Ne Ke Karfafawa Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya “Su Tsira Tare Su Gudu Tare”?

by CMG Hausa
3 years ago

Daga gobe Alhamis zuwa jibi Juma’a ne za a gudanar da taron kolin Sin da kasashen tsakiyar Asiya karo na farko, a birnin Xi’an, fadar lardin Shaanxi dake arewa maso yammacin kasar Sin.

Tun bayan da Sin ta kulla abokantakar diplomassiya tare da kasashen tsakiyar Asiya a shekarar 1992, dangantakar dake tsakaninsu ta fuskanci kalubalolin da sauyin yanayin kasa da kasa ya haifar. Ko da yake dangantakar tasu ta samu babban ci gaba, inda ta ingantu daga dangantakar makwabta zuwa dangantaka bisa manyan tsare-tsare, da kuma abokantaka bisa manyan tsare-tsare, yayin da hadin gwiwarsu a fannoni daban daban ya samu ci gaba cikin sauri.

  • An Samu Nasarar Gudanar Da Tattaunawar Kafofin Yada Labaru Na Kasar Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

To amma ko wane irin kuzari ne ya haifar da hakan?
Da farko dai bisa jagorancin shugabannin wadannan kasashe 6 suka bayyana a lokacin da suka kai wa juna ziyara. A cikin shekaru 10 da suka gabata, shugaban Sin Xi Jinping ya ziyarci kasashen dake tsakiyar Asiya har sau bakwai, kana ya yi rangadi a wasu muhimman garuruwan dake kan tsohuwar “hanyar siliki”, kamar Bukhara da Samarkand. A nasu bangare kuwa, shugabannin kasashen dake tsakiyar Asiya, su ma sun taba ziyartar wurare da dama a kasar Sin, kamar biranen Beijing da Shanghai da Qingdao.

ADVERTISEMENT

Kasashen dake tsakiyar Asiya suna cikin tsakiyar nahiyar, kuma tattalin arzikinsu da na Sin, sun yi matukar dacewa da juna, musamman a shekarar 2013, a yayin ziyarar da shugaba Xi Jinping ya gudanar a kasar Kazakhstan, ya gabatar da shawarar “zirin tattalin arziki na hanyar silki” karo na farko, wadda ta samar da manyan damammakin ci gaban juna.

Sin da kasashe biyar na tsakiyar Asiya, kasashe ne masu tasowa, kuma dukkansu sun tsaya tsayin daka kan ra’ayin cudanyar bangarori daban daban, da kuma bin ka’idojin kasa da kasa, suna nuna goyon baya ga juna game da kare cikakken ikon mallakar kasa, da cikakken yankuna, da sauran manyan moriyarsu.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

A halin yanzu, Sin da kasashen tsakiyar Asiya suna cikin matakin samun ci gaba mai muhimmanci. A sa’i daya kuma, kasashe daban daban suna fuskantar matsalar da canjin yanayin kasa da kasa ke haifarwa, inda mahalartansa ke karfafa fatansu na kawar da kalubaloli tare.

A halin da ake ciki yanzu, taron kolin Sin da kasashen tsakiyar Asiya karo na farko ya zo kan gaba, inda ake sa ran zai baiwa bangarorin biyu damar inganta amincewa da juna bisa tsare-tsarensu, da kuma habaka hadin gwiwarsu a fannoni daban daban. (Safiyah Ma)

CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimaka Wa Kasashen Da Ke Yankin Sahel

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimaka Wa Kasashen Da Ke Yankin Sahel

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.