• English
  • Business News
Thursday, August 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wane Ne Ya Shirya Rikicin Karamin Tsibirin Ren’ai Jiao?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wane Ne Ya Shirya Rikicin Karamin Tsibirin Ren’ai Jiao?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar ’yan sandan tsaron teku ta kasar Sin, ta fitar da wani hoton bidiyo a jiya, wanda ya nuna jirgin ruwan ’yan sanda tsaron teku na watsa ruwa a matsayin gargadi kan jiragen ruwan Philippines da suka shiga cikin yankin ruwan dake hannun riga da Ren’ai Jiao na tsibiran Nansha na kasar Sin.

Sai dai Amurka ta shafawa wannan halaltaccen hakki na tabbatar da tsaro bakin fenti.

  • Kakakin Ma’aikatar Wajen Sin Ya Yi Bayani Kan Taron Kasa Da Kasa Kan Batun Ukraine

Karamin tsibirin Ren’ai Jiao wani bangare ne na tsibiran Nansha na kasar Sin. A ranar 9 ga watan Mayun 1999, wani lalataccen jirgin ruwan yaki na rundunar sojin ruwan Philipines ya isa Ren’ai Jiao, inda aka yi ikirarin kasan jirgin na yoyo don haka aka ajiye shi a arewa maso yammacin karamin tsibirin Ren’ai Jiao kuma aka rika tura sojoji suna aikin karba-karba wajen kula da shi.

Tun daga wancan lokaci, Philippines ke ta alkawarin dauke wannan jirgin yaki, amma ta gaza cikawa. Sun kuma yi yunkurin gyara shi tare da girke karin sojoji, har ma da mamaye wannan karamin tsibiri na Ren’ai Jiao na dindindin.

A lokaci guda, Amurka ta karfafawa Philippines baya tare da taimaka mata, ta kuma tura jiragen soji da na yaki domin hada gwiwa da taimakawa a tekun.

Labarai Masu Nasaba

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Me kake tunanin Amurka za ta yi idan jiragen ruwa na kasashen waje suka shiga yankinta na ruwa ba bisa ka’ida ba?

Wadanne irin matakai Amurka za ta dauka a kan jiragen idan suka zauna a yankinta na ruwa?

Batun na tekun kudancin kasar Sin ba shi da alaka da Amurka. Amma a shekarun baya-bayan nan, Washington na ta yada karairayi game da barazanar da ’yancin shiga tekun kudancin kasar Sin ke fuskanta, lamarin dake haifar da tankiya tsakanin kasashen yankin.

Batun na Ren’ai Jiao ya kara nuna yadda Amurka ba ta son ganin zaman lafiya a yankin tekun kudancin Sin, da kuma yadda take jiran damar tunzura al’amura a yankin. (Faeza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Sin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Ajalin Mutane 33 A China

Next Post

Wolves Ta Dauki Sabon Koci Bayan Tashin Lopetegui

Related

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

8 hours ago
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

18 hours ago
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci
Daga Birnin Sin

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

19 hours ago
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping
Daga Birnin Sin

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

20 hours ago
Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

21 hours ago
Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

22 hours ago
Next Post
Wolves Ta Dauki Sabon Koci Bayan Tashin Lopetegui

Wolves Ta Dauki Sabon Koci Bayan Tashin Lopetegui

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Kano Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gentle, Ya Bada Umarnin Zakulo Masu Laifin

Gwamnan Kano Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gentle, Ya Bada Umarnin Zakulo Masu Laifin

August 7, 2025
Ta Yaya Za a Ba Matasa Damar Raya Kansu?

Ta Yaya Za a Ba Matasa Damar Raya Kansu?

August 7, 2025
Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

August 7, 2025
Al Hilal Za Ta Biya Yuro Miliyan 53 Don Ɗaukar Nunez Daga Liverpool

Al Hilal Za Ta Biya Yuro Miliyan 53 Don Ɗaukar Nunez Daga Liverpool

August 7, 2025
Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano

Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano

August 7, 2025
Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

August 7, 2025
An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

August 7, 2025
Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

August 7, 2025
Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

August 7, 2025
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.