ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Halarci Muhawarar Babban Taron MDD Karo Na 77

by CMG Hausa
3 years ago
Wang

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya halarci muhawarar babban taron MDD karo na 77 a hedkwatar majalisar dake birnin New York na kasar Amurka, tare da gabatar da jawabi mai taken “Yin kokari don samun ci gaba cikin lumana da kuma daukar alhaki don samun ci gaba ta hanyar hadin gwiwa”.

Wang Yi ya bayyana cewa, wannan zamani na cike da kalubale da kyakkyawan fata. Sin ta tsaya tsayin daka kan manufar raya al’umma mai kyakkyawar makoma ga dukkan bil’Adama da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar bisa bukatun zamanin da ake ciki.

  • Xi Jinping Da Shugaban AU Sun Taya Juna Murna

Ya ce ya kamata a kiyaye zaman lafiya, da magance yake-yake. Kana Sin tana son daidaita matsaloli ta hanyar yin shawarwari cikin lumana.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa, ya kamata a samu ci gaba a fannin yaki da talauci. Yana mai cewa, Sin tana daukar aikin samun ci gaba a matsayin muhimmin aiki na ajandar tattaunawa ta kasa da kasa, don neman samun daidaito daga kasa da kasa, ta yadda nasarorin da aka samu za su amfanawa kowace kasa da jama’arta.
Wang Yi ya ci gaba da cewa, ya kamata a bude kofa ga kasashen waje.

A yi shawarwari don magance tada rikice-rikice, da kin amincewa da tafiyar da harkokin siyasa a cikin kungiyoyi da kuma nuna kiyayya da juna a cikin kungiyoyi daban daban.

LABARAI MASU NASABA

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Bugu da kari, ya kamata a yi hadin gwiwa da juna, a yi watsi da kiyayya. Ya ce bai kamata a bambanta ra’ayoyi domin bambancin tsarin kasa ba, yana mai cewa, kamata a yi hadin gwiwa da juna don sa kaimi ga samun zaman lafiya da ci gaba tare.

A karshe, ya ce kamata ya yi a tabbatar da adalci ga juna. A aiwatar da ra’ayin bangarori daban daban, da sa kaimi ga kasa da kasa su samu adalci a fannonin kare hakki, da ka’idoji, da samun dama, da kuma kafa sabuwar dangantaka tsakanin kasa da kasa bisa girmamawa juna da adalci da hadin gwiwa da kuma samun moriyar juna. (Zainab)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95
Daga Birnin Sin

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku
Daga Birnin Sin

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
Next Post
Cibiyar Koyar Da Sinanci Da Aka Yi Wa Gyaran Fuska Za Ta Kara Inganta Fahimta Tsakanin Sin Da Nijeriya

Cibiyar Koyar Da Sinanci Da Aka Yi Wa Gyaran Fuska Za Ta Kara Inganta Fahimta Tsakanin Sin Da Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.