• English
  • Business News
Friday, May 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Zai Halarci Taron Tsaro Na Munich Tare Da Ziyarar Aiki A Sifaniya Da Faransa

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Wang Yi Zai Halarci Taron Tsaro Na Munich Tare Da Ziyarar Aiki A Sifaniya Da Faransa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, zai halarci taron karawa juna sani game da tsaro na Munich karo na 60, kana zai gudanar da ziyarar aiki a kasashen Sifaniya da Faransa.

Da take tabbatar da hakan cikin wata sanarwa a Alhamis din nan, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Mao Ning, ta ce yayin taron na Munich, Wang Yi zai gabatar da jawabi game da kasar Sin, da matsayarta don gane da muhimman batutuwan da suka shafi duniya bisa taken taron. Daga nan kuma zai ziyarci kasashen Sifaniya da Faransa, kana zai halarci taron tattaunawa tsakanin Sin da Faransa bisa manyan tsare-tsare a birnin Faris, tsakanin ranaikun 16 zuwa 21 ga watan nan na Fabrairu.

  • Gwamna Lawal Ya Karɓo Sakamakon Jarabawar WAEC Da Hukumar Ta Riƙe
  • Sin Ta Yi Kira Ga Kasashe Masu Ci Gaba Da Su Kara Samar Da Gudummawar Jin Kai Ga Kasashe Masu Tasowa Mabukata

Kaza lika cikin wata sanarwar ta daban, Mao Ning ta ce, a gabar da duniya ke fuskantar sauye-sauye a wannan karni, da sabon lokaci na canji da gargada, Wang zai fayyacewa taron na Munich matsayar Sin game da gina al’ummar duniya mai makomar bai daya ga daukacin bil Adama, kana zai yayata manufar samar da daidaito, da oda a tsarin duniya mai tasirin sassa daban daban.

A daya bangaren kuma, ziyarar da Wang zai kai Sifaniya, na zuwa ne yayin da alakar Sin da Sifaniya ke shiga shekaru 50 na biyu, kuma a wannan gaba Sin na fatan ziyarar za ta baiwa sassan 2 damar kara zurfafa aiwatar da ra’ayi daya na fahimtar juna da shugabanninsu suka cimma, da karfafa amincewa da juna, da yaukaka abota, da ingiza hadin gwiwa, da inganta cikakkiyar alakar sassan biyu daga dukkanin fannoni.

Bugu da kari, Wang zai zanta da tsagin kasar Faransa, zai kuma yi jagorancin taron tattaunawa na zabon zagaye tsakanin bangaren Sin da Faransa bisa manyan tsare-tsare.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Mao Ning ta kara da cewa, Sin na fatan yin aiki tare da Faransa, wajen kara zurfafa muhimmiyar tattaunawa, da yaukaka amincewa da juna ta fuskar siyasa, da ingiza hadin gwiwa a zahiri, da musaya tsakanin al’ummunsu, da musaya ta fannin al’adu. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NATOSinSiyasar Yemen
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jakadan Sin Ya Jaddada Aniyar Kasarsa Game Da Ba Da Gudummawar Shawo Kan Rikicin Siyasar Yemen

Next Post

Roy Hodgson Na Iya Rasa Aikinsa A Crystal Palace Idan Al’amura Suka Ci gaba A Haka

Related

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

38 minutes ago
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

3 hours ago
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

3 hours ago
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

5 hours ago
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

5 hours ago
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

7 hours ago
Next Post
Roy Hodgson Na Iya Rasa Aikinsa A Crystal Palace Idan Al’amura Suka Ci gaba A Haka

Roy Hodgson Na Iya Rasa Aikinsa A Crystal Palace Idan Al'amura Suka Ci gaba A Haka

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

May 15, 2025
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

May 15, 2025
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

May 15, 2025
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

May 15, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Yadda Aka Samu Mummunan Sakamakon Jarabawar UTME 2025

May 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.