ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Kasashe Da Suka Samu Gurbin Zuwa Gasar Cin Kofin Afirka 2025

by Abba Ibrahim Wada and Abubakar Sulaiman
12 months ago
AFCON

An karasa sauran wasannin cikin rukuni ranar Talata a fafatawar neman shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka da za a buga a 2025 a kasar Morocco, inda kawo yanzu an samu 24 da suka samu gurbin shiga babbar gasar ta Afirka.

 

Ranar Litinin aka samu karin tawagogin da suka samu damar shiga gasar da za a yi a badi, daga ciki har da Sudan da Benin, sannan kuma a makon jiya ne Nijeriya da Tunisia da Afirka ta Kudu da Uganda da Ekuatorial Guinea da kuma Gabon, suka samu gurbin shiga gasar ta AFCON.

ADVERTISEMENT
  • Hukumar FIFA Ta Dage Gasar Cin Kofin Afirka AFCON Zuwa Shekarar 2026
  • AFCON 2023: Abubuwan Da Suka Faru Ga Super Eagles

Sauran da za su buga karawar ta Morocco har da Zambia da Mali da Zimbabwe da kuma Comoros sai mai masaukin baki, Morocco ta samu tikitin.

 

LABARAI MASU NASABA

Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

shiga gasar kai tsaye tare da Senegal da Algeria, wadanda suka taka rawar gani a rukuninsu.

 

Haka kuma Masar da Cote d’Iboire mai rike da kofin sun nuna da gaske suke a karawar da za a yi a badi, bayan kwazon da suka nuna a neman

 

shiga gasar wadda za a fara a cikin watan Dismbar shekara ta 2025.

Wasu kasashen da suka samu gurbi a wannan lokacin, wadanda ba su shiga gasar a baya ba, sun hada da DR Congo da Angola da Ekuatorial Guinea,

ya yin da Uganda da Gabon za su koma buga gasar da kwarin gwiwa sosai.

Afirka ta Kudu, wadda ta taka rawar gani a gasar kofin Afirka da aka yi a Ibory Coast, ita ma za ta kara a wasannin babbar gasar ta Afirka ta badi bayan ta taka rawar gani sosai a gasar cin kofin da ta gabata a kasar Ibory Coast.

Kasashe 21 da suka samu gurbin shiga gasar Afcon 2025:

Morocco mai masaukin baki Burkina Faso, Cameroon, Algeria, DR Congo, Senegal, Egypt, Angola, Ekuatorial Guinea, Cote d’Iboire, Uganda, South Africa, Gabon, Tunisia, Nigeria, Zambia, Mali Zimbabwe. Comoros, Sudan, Benin, Tanzania, Botswana, Mozambikue

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya
Nazari

Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

November 16, 2025
Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca
Wasanni

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

November 15, 2025
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa
Wasanni

Ina Son Kasancewa Cikin Koshin Lafiya Kafin Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Messi

November 15, 2025
Next Post
Tattaunawa Ta Musamman Da Shugabar Peru Dina Boluarte

Tattaunawa Ta Musamman Da Shugabar Peru Dina Boluarte

LABARAI MASU NASABA

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.