• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Kasashe Da Suka Samu Gurbin Zuwa Gasar Cin Kofin Afirka 2025

by Abba Ibrahim Wada and Abubakar Sulaiman
11 months ago
AFCON

An karasa sauran wasannin cikin rukuni ranar Talata a fafatawar neman shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka da za a buga a 2025 a kasar Morocco, inda kawo yanzu an samu 24 da suka samu gurbin shiga babbar gasar ta Afirka.

 

Ranar Litinin aka samu karin tawagogin da suka samu damar shiga gasar da za a yi a badi, daga ciki har da Sudan da Benin, sannan kuma a makon jiya ne Nijeriya da Tunisia da Afirka ta Kudu da Uganda da Ekuatorial Guinea da kuma Gabon, suka samu gurbin shiga gasar ta AFCON.

  • Hukumar FIFA Ta Dage Gasar Cin Kofin Afirka AFCON Zuwa Shekarar 2026
  • AFCON 2023: Abubuwan Da Suka Faru Ga Super Eagles

Sauran da za su buga karawar ta Morocco har da Zambia da Mali da Zimbabwe da kuma Comoros sai mai masaukin baki, Morocco ta samu tikitin.

 

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

shiga gasar kai tsaye tare da Senegal da Algeria, wadanda suka taka rawar gani a rukuninsu.

 

Haka kuma Masar da Cote d’Iboire mai rike da kofin sun nuna da gaske suke a karawar da za a yi a badi, bayan kwazon da suka nuna a neman

 

shiga gasar wadda za a fara a cikin watan Dismbar shekara ta 2025.

Wasu kasashen da suka samu gurbi a wannan lokacin, wadanda ba su shiga gasar a baya ba, sun hada da DR Congo da Angola da Ekuatorial Guinea,

ya yin da Uganda da Gabon za su koma buga gasar da kwarin gwiwa sosai.

Afirka ta Kudu, wadda ta taka rawar gani a gasar kofin Afirka da aka yi a Ibory Coast, ita ma za ta kara a wasannin babbar gasar ta Afirka ta badi bayan ta taka rawar gani sosai a gasar cin kofin da ta gabata a kasar Ibory Coast.

Kasashe 21 da suka samu gurbin shiga gasar Afcon 2025:

Morocco mai masaukin baki Burkina Faso, Cameroon, Algeria, DR Congo, Senegal, Egypt, Angola, Ekuatorial Guinea, Cote d’Iboire, Uganda, South Africa, Gabon, Tunisia, Nigeria, Zambia, Mali Zimbabwe. Comoros, Sudan, Benin, Tanzania, Botswana, Mozambikue

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa
Wasanni

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 
Wasanni

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

October 15, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo
Wasanni

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Next Post
Tattaunawa Ta Musamman Da Shugabar Peru Dina Boluarte

Tattaunawa Ta Musamman Da Shugabar Peru Dina Boluarte

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
katsina

Tawagar Bankin Duniya Ta Gana Da Gwamnan Katsina Kan Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Muhallinsu

October 17, 2025
Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

October 17, 2025
Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025
Abduljabbar

Hukumar Gidan Yarin Kano Ta Tabbatar Da Dauke Abduljabbar Zuwa Abuja

October 17, 2025
An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

October 17, 2025
Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025
Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki

Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki

October 17, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Gwamnatin Kano Ta Kai Ƙarar Ganduje Da Wasu Kotu Kan Zargin Almundahanar N4.4bn

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.