• English
  • Business News
Saturday, May 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Shugabannin Afirka Sun Taya Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin Murnar Cika Shekaru 73 Da Kafuwa

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wasu Shugabannin Afirka Sun Taya Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin Murnar Cika Shekaru 73 Da Kafuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A baya-bayan nan, shugabannin kasashe da kungiyoyin kasa da kasa da dama ne, suka bugu waya ko aiko da wasiku ga Xi Jinping, babban sakataren kwamitin kolin JKS, kuma shugaban jamhuriyar jama’ar kasar Sin, don taya murnar cika shekaru 73 da kafuwar jamhuriyar jama’ar kasar Sin, tare da fatan samun nasarar gudanar da babban taron wakilan JKS karo 20 dake tafe.

A sakonsa, shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari, ya yi fatan babban taron wakilan JKS karo na 20, wanda ke da ma’ana a tarihi, zai gudana cikin nasara.

  • An Kammala Zaben Wakilan Da Za Su Halarci Babban Taron Wakilan JKS Karo Na 20

Ya kuma bayyana cewa, yana fatan taron zai fito da wani tsari na ci gaban kasar Sin a nan gaba. Ya kara da cewa, Najeriya na son karfafa cudanya da hadin gwiwa da kasar Sin, da ciyar da dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare tsakanin kasashen biyu zuwa wani sabon matsayi.

Shi ma shugaban kasar Ghana, Nana Addo Dankwa Akufo-Addo, ya bayyana cewa, kasar Sin kasa ce mai da’awar tabbatar da zaman lafiya da tsaro a duniya, da cudanyar bangarori daban-daban, da tabbatar da adalci da daidaito a duniya.

Ya kara da cewa, kasar Sin ta kuduri aniyar tallafawa ci gaban kasashen Afitrka baki daya.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

Shugaba Akufo-Addo, ya bayyana cewa, kasarsa na fatan sassan biyu, za su inganta hadin gwiwa a tsakaninsu da hadin gwiwar bangarori daban-daban, da karfafa dankon zumunci a tsakanin al’ummominsu, da gina al’umma mai kyakkyawar makoma ga daukacin bil-Adama.

A madadin gwamnatin da jama’ar kasar Afirka ta Kudu kuwa shugaban kasar Cyril Ramaphosa, ya mika gaisuwa da taya murna ga shugaba Xi da gwamnati da jama’ar kasar Sin, yana mai jaddada cewa, kasarsa a shirye take ta kara karfafa zumunci da abokantaka bisa manyan tsare-tsare tsakanin ta da kasar Sin. (Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Wajibi Ne Kafafen Yaɗa Labarai Su Yi Wa Jam’iyyu Adalci A Lokacin Yaķin Neman Zabe

Next Post

PDP Ta Sake Kwace Kujerar Shugaban Karamar Hukuma Daga Hannun APC A Abuja

Related

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

16 hours ago
Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

17 hours ago
Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci
Daga Birnin Sin

Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci

18 hours ago
An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing

18 hours ago
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

19 hours ago
Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

21 hours ago
Next Post
PDP Ta Sake Kwace Kujerar Shugaban Karamar Hukuma Daga Hannun APC A Abuja

PDP Ta Sake Kwace Kujerar Shugaban Karamar Hukuma Daga Hannun APC A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

May 24, 2025
Budurwa ƴar shekara 15 Ta Jefar Da Jariri A Sansanin Ƴan Gudun Hijira A Borno 

Budurwa ƴar shekara 15 Ta Jefar Da Jariri A Sansanin Ƴan Gudun Hijira A Borno 

May 24, 2025
NNPCL Ta Rufe Matatar Mai Ta Fatakwal

NNPCL Ta Rufe Matatar Mai Ta Fatakwal

May 24, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

May 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mazauna Kauyuka 4 A Taraba Bayan Taron Zuba Jari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mazauna Kauyuka 4 A Taraba Bayan Taron Zuba Jari

May 24, 2025
Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

May 24, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

May 24, 2025
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

May 24, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

May 24, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.