• Leadership Hausa
Wednesday, February 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

PDP Ta Sake Kwace Kujerar Shugaban Karamar Hukuma Daga Hannun APC A Abuja

by Sulaiman
4 months ago
in Labarai
0
PDP Ta Sake Kwace Kujerar Shugaban Karamar Hukuma Daga Hannun APC A Abuja

Wata kotu dake birnin tarayya Abuja ta tabbatar da zaben Hon. Christopher Maikalangu Dan Jam’iyyar PDP a matsayin shugaban karamar hukumar Abuja Municipal Area Council (AMAC).

A hukuncin da aka yanke, kotun mai alkakai Uku da ta hada da Hon. Mai shari’a S. B Belgore (Shugaba), Hon. Justice Yusuf Halilu (mataimaki na 1), Hon. Mai shari’a Jude O. Onwuegbuzie (mataimaki na 2) ta yi watsi da hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben karamar hukumar FCT ta yanke a ranar 5 ga watan Agusta, wadda ta bayyana Hon. Murtala Usman Karshi na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben ranar 12 ga watan Fabrairu.

  • ‘Yansanda Sun Cafke Mutum 3 Kan Zargin Fashi Da Makami A Abuja

Alkalan sun ce hukuncin da kotun karamar Hukumar ta yanke, ba ma shirme ne kadai ba, kotun ta yi watsi da duk nasarorin da aka samu a dimokuradiyyar Nijeriya.

Yayin da yake karanto hukuncin da aka yanke a karar FCT/ACEAT/AP/01/22, wacce ta samu Maikalangu na jam’iyyar PDP a matsayin mai shigar da kara da Murtala Karshi da wasu uku a matsayin wadanda ake kara, Hon. Mai shari’a Yusuf Halilu, ya ce karamar kotun ta yi kuskure ne ta hanyar yin watsi da hujjoji da aka baje mata a gabanta.

Alkalan sun ce, karamar kotun ta yi kuskure ta hanyar ayyana Karshi a matsayin wanda ya lashe zaben.

Labarai Masu Nasaba

CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023

Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano

 

Previous Post

Wasu Shugabannin Afirka Sun Taya Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin Murnar Cika Shekaru 73 Da Kafuwa

Next Post

Mahaifiyar Shugaban KAROTA Baffa Babba DanAgundi Ta Rasu

Related

CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023
Labarai

CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023

4 hours ago
Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano
Labarai

Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano

5 hours ago
Sauyin Kudi: Bankin Zenith Ya Rufe Wasu Rassansa A Nijeriya Sakamakon Kai Masa Hari
Labarai

Sauyin Kudi: Bankin Zenith Ya Rufe Wasu Rassansa A Nijeriya Sakamakon Kai Masa Hari

7 hours ago
Sauyin Kudi: Buhari Ya Gana Da Kungiyar Gwamnonin Nijeriya Da Emefiele
Labarai

Sauyin Kudi: Buhari Ya Gana Da Kungiyar Gwamnonin Nijeriya Da Emefiele

9 hours ago
Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada
Manyan Labarai

Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada

11 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja

12 hours ago
Next Post
Mahaifiyar Shugaban KAROTA Baffa Babba DanAgundi Ta Rasu

Mahaifiyar Shugaban KAROTA Baffa Babba DanAgundi Ta Rasu

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Kai Zuciya Nesa Game Da Batun Kumbon Farar Hula Da Ta Harbo

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Kai Zuciya Nesa Game Da Batun Kumbon Farar Hula Da Ta Harbo

February 7, 2023
Zan Tabbatar Da An Ci Gajiyar Man Fetur A Yankin Bauchi Da Gombe Muddin Aka Zabe Ni – Atiku

Zan Tabbatar Da An Ci Gajiyar Man Fetur A Yankin Bauchi Da Gombe Muddin Aka Zabe Ni – Atiku

February 7, 2023
Masana’antun Kasar Sin Sun Taka Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

Masana’antun Kasar Sin Sun Taka Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

February 7, 2023
Gwajin Dawo Da Rukunonin Yawon Bude Ido Zuwa Kasashen Ketare Da Sin Ke Yi Zai Farfado Da Kasuwar Yawon Bude Ido Ta Duniya

Gwajin Dawo Da Rukunonin Yawon Bude Ido Zuwa Kasashen Ketare Da Sin Ke Yi Zai Farfado Da Kasuwar Yawon Bude Ido Ta Duniya

February 7, 2023
Kungiyar Ibo A Jihar Kaduna Ta Nuna Goyon Bayan Ga Sanata Uba Sani

Kungiyar Ibo A Jihar Kaduna Ta Nuna Goyon Bayan Ga Sanata Uba Sani

February 7, 2023
CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023

CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023

February 7, 2023
Sin Ta Kaddamar Da Tsarin Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Türkiyya Da Syria

Sin Ta Kaddamar Da Tsarin Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Türkiyya Da Syria

February 7, 2023
Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano

Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano

February 7, 2023
Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Fahimta Da Aiwatar Da Matakan Ingiza Zamanintarwa Iri Na Kasar Sin

Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Fahimta Da Aiwatar Da Matakan Ingiza Zamanintarwa Iri Na Kasar Sin

February 7, 2023
Sauyin Kudi: Bankin Zenith Ya Rufe Wasu Rassansa A Nijeriya Sakamakon Kai Masa Hari

Sauyin Kudi: Bankin Zenith Ya Rufe Wasu Rassansa A Nijeriya Sakamakon Kai Masa Hari

February 7, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.